Aisha Ahmad
3439 articles published since 27 Mar 2024
3439 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji cewa 'ya'yan tsohuwar jam'iyyar CPC sun bayyana rabuwar kawunansu a kan wanda ya fi cancanta su mara wa baya a kan babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji yadda fitaccen malamin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ja kunnen jami'an tsaro a kan zaman sulhun Katsinawa da 'yan ta'adda.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Gbenga Daniel ya ce akwai bukatar ƴan Najeriya sun sake zaɓen Bola Tinubu a 2027 idan suna son ci gaba da morar ayyukan alheri.
A labarin nan, za a ji yadda yan ta'adda su ka zauna da hukumomi da su ka hada da jami'an gwamnati a jihar Katsina domin kawo karshen kisan bayin Allah.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta sanya rana biyan wasu daga cikin 'yan fanshon jihar Kano bashin N5bn na gwamnatin Ganduje.
A labarin nan, za a ji cewa manoman Najeriya sun zargi gwamnatin kasar da karya farashin abinci ba tare da ta lura da halin da manoman za su shiga ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Sakkwato ta bayyana shirin sanya kafar wando daya da wasu shugabannin makarantun sakandare guda shida.
A labarin nan, za a j icewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da tabbacin dawowar zaman lafiya Ribas bayan watanni shida da dokar ta baci a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta sake gurfanar da Minista a lokacin Obasanjo, Olu Agunloye gaban kotu.
Aisha Ahmad
Samu kari