Ahmad Yusuf
10109 articles published since 01 Mar 2021
10109 articles published since 01 Mar 2021
Kungiyar kwadago ta ƙasa reshen jihar Kano ta ba Abba Kabir Yusuf lambar yabon gwamnan da ya fi kishin ma'aikata saboda yadda yake inganta walwalarsu.
Shugaban kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL, Malam Mele Kyari ya ce sun miƙawa gwamnatin Najeiya Naira tiriliyan 10 daga watan Janairu zuwa Satumba, 2024.
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogaron shugaban kasa a zamanin mulkin soji ya ce Najeriya na da tarin albarka amma babu tsarin tafiyar da al'amura yadda ya kamata.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce yana da cikakken bayanin abin da ya faru har ta kai ga kisan ƴan banga da fararen hula a kauyen Tungar Kara, ba ganganci ba ne.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya ce ba zai takmaki gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba saboda ba ta nufinsa da alheri.
Rikicin PDP a jihar Ribas ya ƙara tsananta bayan hukuncin da babbar kotu ta yanke, an sake samun sabon shugaban jam'iyya na rikon kwara, ya caccaki Wike.
Wasu ɗalibai sun farmaki ayarin mataimakiyar gwamnan jihar Ogun, Noimot Salako-Oyedele yayin da ta fito za ta je taron tunawa da jami'an sojoji na bana.
Kwanaki kaɗan bayan sako shi, jami'an tsaro da ake zargin dakarun hukumar DSS ne sun sake kama ɗan gwagwarmaya, Mahdi Shehu a asibitinsa da ke Kaduna.
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa a Najeriya watau EFCC ta fara titsiye sarakunan da ke zaben sabon Alaafin na Oyo kan zargin karɓar rashawa.
Ahmad Yusuf
Samu kari