Ahmad Yusuf
11468 articles published since 01 Mar 2021
11468 articles published since 01 Mar 2021
Hamshakin attajirin nan dan kasar Amurka, Bill Gates ya bayyana irin hadarin lafiya da iya jawo asarar rayukan kanan yara da ake fuskanta a Arewacin Najeriya.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami ya mika lambar yabo ga Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina a taron shugabannin gobe da aka shirya a Abuja.
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma bakin aiki bayan dakatar da ita da Majalisar Dattawa ta yi na tsawon watanni shida.
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Babangida Nguroje ya goyi bayan bukatar cire jihar Sardauna daga cikin Taraba ta yanzu.
Kotun soji ta yanke wa sojoji hudu hukuncin daurin rai da rai bayan kama su da laifin safarar makamai ga yan ta'adda ba bisa ka'ida ba a jihar Borno.
Babban malamin musulunci, Sheikh Isa Talata Mafara ya bayyana cewaya zama dole a kare mutunci da kimar jihadin Shehu Usman Danfodiyo da wasu ke yiwa kage.
Fitacciyar jaruma mai amfani da kafafen sada zumunta, Mandy Kiss ta bayyana shirinta na kafa tarihin kwanciya da maza 100 cikin sa'o'i 24 domin shiga kundin bajinta.
Wasu miyagun yan bindiga da ba a san manufarsu ba sun yi awon gaba da matar fasto a yankin karamar hukumar Obi da ke jihar Nasarawa, sun hada da wata bakuwa.
An zabi dan wasan kungiyar kwallon kafa ta PSP da Faransa, Ousmane Dembele a matsayin zakakurin dan kwallon kafa na shekarar 2025, ya ci kyautar Ballon d'Or.
Ahmad Yusuf
Samu kari