- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Hukumar tsaron cikin gida ta DSS, ta bukaci wata kotu a Abuja ta bata damar kama gwwamnann babban bankin kasa CBN, bisa wasu tuhume-tuhume da take masa kan CBN
wasu guggun 'yan bindiga da sukai bata kashi tsakaninsu da sojoji sun janyo al'ummar garin mutunji sun rasa ransu, wasu kuma sun jikkata, in ji PRNigeria..
bidiyon wani mutum ne ya bayyana yadda aka cuceshi kudi 'yan N1000 da babban bankin kasa CBN, ya fito da shi, kamar yadda ya bayyana a bidiyon dake cikin labari
Wata kutu ce ta bada umarnin tsare daraktan yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Lp, Peter Obi, kan badakalar da tai N720m da ake zargin.
Masu neman takarar kujerun yan majalisa a zaben 2023 karkashin jam'iyyar NNPP a jihar Osun sun yi watsi da dan takarar jam'iyyarsu kuma sun koma bayan dan adawa
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana taimakawa iyayen dalibar makarantar Dapchi dake hannun yan ta'addan Boko Haram bayan shekaru biyar yanzu da sace ta.
Tsohon Ministan sufurin jirgin sama, Femi Fani Kayode, ya caccaki tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau kan kiran Bola Tinubu mutum mara lafiya.
wani bincike ya nuna jihohin da za'a iya samun matsaltsalun a lokacin babban zaben shekarar 2023, cikin jihohin da aka lissafa harda jihar Kano, da Legas..
Wani hadimin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar wato Shu'aibu Phrank, yayiwa dan takarar jam'iyyar APC, Bola, wankin babban bargo.
AbdulRahman Rashida
Samu kari