- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Gwamnoni jam'iyyar PDP guda 5 da suka yiwa Atiku tawaye sun shirya sanar da dan takaran shugaban kasan da zasu marawa baya a zaben 2023 ranar 5 ga Junairu, 2023
Wani sabon tsarin da kamfanin WhatsApp ta kawo a 2023 zai hana manhajar kamfanin aiki kan miliyoyin wayoyi a fadin duniya fari daga watar Juanirun nan ta 2023.
Likita kuma masani ilmin al'aurar maza ya yi bayani mai gamsarwa game da targaden azzakari kuma ya bayyana cewa ko kwanakin nan ya yi jinya wasu samari masu.
Hajiya Naja'atu Mohammed ta ma'aikatar PSC ta bayyana cewa adadin kudin da ma'aiakatan gwamnati suka sace karkashin mulkin nan na da yawan bala'in da kowa zai.
Gwamnan babban bankin CBN na Najeriya ya bada adadin kudin da ya kashe wajen buga sabbin takardun kudin Naira da kuma lalata tsaffi cikin shekara guda kadai.
Yaro dan wasan barkwanci, Enorese Victor, wanda aka fi sani da Kiriku, ya zama zakaran gwajin dafi cikin masu wasan barkwanci a kafafen ra'ayi da sada zumunta.
Da alamun mutane sun gano yadda ake amfani da kwantenonin tashar ruwa wajen ginin gida da ofishohi. Gwamnatin kasar Sin tuni ta yi amfani da wannan fasaha.
Yayinda ake saura yan kwanaki karewar shekarar 2022, mun tattaro muku gunguma-gunguman barayin da aka had abaki da su aka cuci al'ummar Najeriyata hanyoyin daba
Gwamnatin gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ta rufe Masallatai tare da kwashe littafan Sheikh AbdulJabbar Nasiru Kabara bisa umurnin kotun shari'a.
AbdulRahman Rashida
Samu kari