Abdullahi Abubakar
5755 articles published since 28 Afi 2023
5755 articles published since 28 Afi 2023
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatin Muhammadu Buhari, Babachir Lawal ya soki salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce hawansa ke da wuya komai ya lalace.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada shugabannin kwamitin gudanarwa da mambobinsu 555 a manyan makarantun Najeriya 111 a yau Asabar 18 ga watan Mayu.
Alhaji Aliko Dangote ya ce matatarsa za ta wadatar da Nahiyar Afirka da mai nan da watan Yuni da zamu shiga yayin da ƴan Najeriya ke fama da wahalar da mai.
Sheikh Sani Rijiyar Lemo ya gargadi Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye da ta cire hannunta game da aurar da mata marayu 100 a jihar Niger.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Alhaji Yayale Ahmed da tsohon gwamnan Zamfara, Aliyu Shinkafi mukamai a Jami'o'i.
Hukumar FMDQ ta fitar da wani rahoto inda ta ce darajar Naira ta sake farfaɗowa da kusan karin N100 a ranar Juma'a idan aka kwatanta da ranar Alhamis.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ba da tallafin kudi $100 ga maniyyatan jihar 2,682 da za su tashi zuwa Saudiyya domin rage musu dawainiya.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi martani game da salon mulkin Shugaba Bola Tinubu yayin da yake neman cika shekara daya a kan karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya koka kan matsalar tsaron Najeriya inda ya ce shugabannin da suka gabata ne suka lalata tsaron kasar da rashin yin katabus.
Abdullahi Abubakar
Samu kari