Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Wani dan shekara 51, Usman Madaki, yana kan tattaki daga jihar Bauchi zuwa jihar Legas don taya dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC.,
Benue -Akalla dilolin katako timba guda goma sha shida suka rasa rayukansu a sabon harin da yan bindiga suka kai Mbagwen a karamar hukumar Guma ta jihar Benue.
A farkon makon nan, alkalan kotun kolin Najeriya sun aikewa Alkalan Alkalai, Ibrahim Tanko Mohammed wasikar kar ta kwana bisa abubuwan dake gudana a babbar kotu
Bankin Duniya ya bayyana cewa Najeriya ce kasa mafi yawan yara marasa zuwa makaranta a Najeriya. Bankin yace kawo shekarar 2020, yara milyan 11 ne ba su zuwa ma
Bayan kwanaki 85 da sacesu a harin jirgin kasan Abuja/Kaduna, Shugaba Muhammau Buhari ya umurci jami'an tsaro su ceto sama da mutum 50 da suka rage hannun yan.
Alkalan kotun kolin Najeriya sun aikewa Alkalan Alkalai, Justice Ibrahim Tanko Mohammed wasikar kar ta kwana bisa abubuwan dake gudana a babbar kotun Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Neja kuma jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) Babangida Aliyu, ya bayyana daya daga cikin dalilan da yasa aka ki zaben gwamnan.
Wahala da tsadar mai na kara tsanani a biranen Abuja, Legas da wasu jihohin Najeriya a ranar Litnin kuma gidajen mai sun cika da motoci. Wannan na faruwa ne biy
Tsohon Shugaban hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Nuhu Ribadu, ya shigar da kara kotu kan zaben fidda gwanin gwamnan Ada
Abdul Rahman Rashid
Samu kari