Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari ya shilla kasar Ivory Coast halartan taron UN

Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari ya shilla kasar Ivory Coast halartan taron UN

Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Lahadi, ya tafi birnin Abidjan, kasar Cote d’Ivoire, domin halartan taron majalisar dinkin duniya na yaki da fari da illarta ga tattalin arzikin duniya.

Shugaba Buhari, zau halarci taron da zai gudana ranar 9 da 10 ga Mayu a Sofitel Hotel,.

Mai magana da yawunsa, Malam Garba Shehu, ya sanar da hakan a jawabin da ya saki ranar Lahadi.

karin bayani na nan tafe..

Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari ya shilla kasar Ivory Coast halartan taron UN
Yanzu-yanzu: Shugaba Buhari ya shilla kasar Ivory Coast halartan taron UN
Asali: Original

Shin kana da labarin da ka/ki ke son an wallafa ma ka/ki? Ka tuntubemu a info@corp.legit.ng!

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng