Jihar Zamfara
Yayin da ake fama da m,atsalolin tsaro da matsion tallalin arziki a Najeriya, Sanata Kabiru Marafa ya ce addu'o'i da hadin kan 'yan kasar ne kadai mafita.
'Yan bindigar sun kai farmaki garin Ɓaure da ke ƙaramar hukumar Gusau, jihar Zamfara a yammacin ranar Talata, lokacin da al'ummar garin ke shirin buɗa baki.
Dakatattun 'yan majalisar dokokin jihar Zamfara guda takwas, da aka dakatar sun shigar da kara a gaban kotu, kan kakakin majalisar da wasu mutum shida.
'Yan majalisa takwas da majalisar dokokin jihar Zamfara ta dakatar da su sun ce 'yan daba na farautar rayuwarsu saboda sun fallasa ta'azzarar tsaro a jihar.
An bayyana yadda tsagerun 'yan bindiga suka sako dalibai mata da suka sace a jihar Zamfara. An ruwaito cewa, sun sako su ne bayan shafe wata tara a tsare.
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun tashi haikan domin kawo karshen matsalar rashin tsaron da yankin ke fama da ita, inda suka kafa sabuwar rundunar tsaro.
Akalla mutane bakwai da suka hada da jarirai biyu da mata biyar ne dakarun sojoji na rundunar Hadarin Daji suka kubutar a yayin wani samame da suka kai dajin Zamfara
Sanata Abdul'aziz Yari da ke wakiltar Zamfara ta Yamma ya karyata jita-jitar hadaka da Atiku Abubakar domin kirkirar sabuwar jam'iyyar kan zaben 2027.
Sanata Abdul'aziz Yari ya shirya tallafawa 'yan Najeriya miliyan 1.25 da kayan abinci yayin da aka fara azumin watan Ramadana, kuma tallafin ba na siyasa ba ne.
Jihar Zamfara
Samu kari