Jihar Zamfara
Gwamnatin jihar Zamfara ta ki amincewa da nadin Dakta Maryam Ismaila Keshinro wacce za ta wakilci jihar bayan Bola Tinubu ya nada sababbin sakatarorin din-din-din.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara ta fara kokarin dinke barakar da take fama da ita. Jam'iyyar na shirin zama tsintsiya madaurinki daya.
Jam'iyyar APC a Najeriya ta bayyana shirinta na kwace mulkin Kano da Zamfara ganin yadda gwamnatocin suka rasa inda za su kama bayan shafe shekara daya kan mulki.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan bindiga kusan 100 sun shiga kauyen Dambaza a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara, sun yi garkuwa da mutane akalla 47.
Matsalar da jihohin su ka samu ya samo asali ne da rigingimu da tsofaffin shugabannin jihohinsu. wanda hakan ya jawo matsal wajen gudanar da ayyukansu.
Yan bindigan da suka yi garkuwa da limamin coci, Mikah Suleiman sun ɗauki bidiyonsa yana neman agajin mutane, ya ce rayuwarsa na cikin haɗari a wurin ƴan fashi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa al'ummar yankin Magami da ke karamar hukumar Gusau sun barke da murna bayan Dogo Gide ya dawo yankinsu saboda yin noma.
Dan majalisa a jihar Zamfara, , Rilwanu Marafa Na Gambo, ya nemi tallafin gwamna Dauda Lawal Dare kan a gaggauta shawo kan rashin tsaron da ya addabi yankinsa.
Tsagerun Yan bindiga sun kashe ladan da kaninsa yayin da suka kai farmaki wani Masallaci a kauyen Tazame da je ƙaramar hukumar Bungudu a jihar Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari