Albashin ma'aikata
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi niyyar a biya ma’aikaci akalla N10, 000 a wata. NLC ta na ganin bukulun gwamnonin Najeriya ya sa aka rage mafi karancin albashi.
Yayin da aka amince da biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi, gwamnonin wasu jihohi sun bayyana cewa sun shirya biyan mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000 da aka amince da shi a kasa.
Bayan kungiyar kwadago da gwamnatin tarayya sun amince da karin mafi karancin albashi zuwa N70,000, Legit ta bayyana kalubale da ke kan ma'aikata da yan kwadago.
Gwamna Rev Fr Hyacinth Alia Ya bayyana cewa gwamnatinsa ta shirya biyan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata wanda gwamnatin tarayya ta amince da shi.
Gwamnatin jihar Ribas ta musanta rahoton cewa za ta yiwa ma'aikata sabon mafi karancin albashi. Gwamna Siminalayi Fubara ne ya musanta labarin biyan N80,000.
NLC ta bayyana dalilin da ya sa kungiyoyin kwadago suka ki amincewa da tayin Shugaba Bola Tinubu na biyan N250,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar shiga yajin aikin saboda kin biyan manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU albashin watanni hudu da gwamnatin tarayya ta yi.
Kungiyar gwamnonin PDP ta bayyana cewa tana tareda ƴan kwadago wajen ganin a ƙarawa ma'aikata albashi, sai dai ta ce a duba ƙarfin arzikin gwamnatoci.
Albashin ma'aikata
Samu kari