Yemi Osinbajo
A lokacin da wasu ke cewa Yemi Osinbajo bai goyon bayan Bola Tinubu/Kashim Shettima sai ga shi Mataimakin Shugaban kasa ya sa labule da Bola Tinubu da Shettima.
mataimakin shugaban kasa wanda sakataren gwamnatgin tarayya boss mustapha ya wakilita ya ce mataimakin shugaban kasa nna tare da kiristocin kasar nan dari bisa
A yau ne muka samu labarin cewa, mataimakin shugaban kasar Najeriya zai shilla kasar waje domin halartar wani taron kasuwanci da za a gudanar a kasar Vietnam.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo da matarsa Dolapo Osinbajo sun cika shekaru 33 da aure. Tayi wasu kalamai tausasa domin nuna murnarta.
Daga yau Farfesa Yemi Osinbajo zai gana da Mataimakiyar Firayim Ministar Kanada. Tawagar mataimakin shugaban kasar za ta zauna da jami’o’i da kuma ‘Yan kasuwa.
A ranar Asabar da ta gabata ne aka yi jana’izar mahaifiyar Gwamna Rotimi Akeredolu, a nan aka ji Yemi Osinbajo ya na ba ‘Dan takaran APC, BolaTinubu hakuri.
Cif Edwin Clark, dattijon kasa daga yankin Neja Delta, ya ce Shugaba Buhari ya saba kundin tsarin Najeriya na 1999 saboda kin mika mulki ga mataimakinsa Yemi Os
Bola Tinubu mai neman zama shugaban Najeriya a APC yace babu sabani tsakaninsa da Farfesa Yemi Osinbajo. Tinubu yace ya yafewa mataimakin shugaban Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya yaba da irin alakar dake tsakaninsa da uban gidansa shugaba Muhammadu Buhari, tare da kwatanta alakar da cewa sahihiy
Yemi Osinbajo
Samu kari