Yemi Osinbajo
Tsohuwar ‘yar kwamitin neman zabe a APC, Najaatu Mohammed ta tona asiri, ta ce Gwamnonin APC suna so Bola Tinubu ya rike masu kai, suyi wasa da wutsiyar maciji.
Shugaban Daar Communications kuma jigo a PDP ya ce a yankin Kudu maso kudu, an samu mutum miliyan bakwai masu katin zabe da suka dawo daga rakiyar jam’iyyar APC
Festus Keyamo, kakakin kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya ce Buhari ne dalilin da yasa Osinbajo baya zuwa kamfen din Bola Tinubu
Batun albashin zababbun shugabanni a Najeriya lamari ne da ya dade yan Najeriya suna tafka muhawara a kansa. Yayin da yan Najeriya ke ganin albashin da yan siya
A lokacin da wasu ke cewa Yemi Osinbajo bai goyon bayan Bola Tinubu/Kashim Shettima sai ga shi Mataimakin Shugaban kasa ya sa labule da Bola Tinubu da Shettima.
mataimakin shugaban kasa wanda sakataren gwamnatgin tarayya boss mustapha ya wakilita ya ce mataimakin shugaban kasa nna tare da kiristocin kasar nan dari bisa
A yau ne muka samu labarin cewa, mataimakin shugaban kasar Najeriya zai shilla kasar waje domin halartar wani taron kasuwanci da za a gudanar a kasar Vietnam.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo da matarsa Dolapo Osinbajo sun cika shekaru 33 da aure. Tayi wasu kalamai tausasa domin nuna murnarta.
Daga yau Farfesa Yemi Osinbajo zai gana da Mataimakiyar Firayim Ministar Kanada. Tawagar mataimakin shugaban kasar za ta zauna da jami’o’i da kuma ‘Yan kasuwa.
Yemi Osinbajo
Samu kari