
Rigakafin Korona







Daraktan cibiyar NCDC mai kula da cututtuka masu yaduwa ya bayyana yadda cibiyar ke aiki a bayan fage don yakar cutar kwalara a Najeriya, inda ya bayyana alkalu

Yayin sabon nau'in cuta korona da ake kira Omicron ke kara zama barazana a duniya, cutar ta bulla kasar Saudiyya, kuma tuni hukumomi suƙa fara ɗaukar matakai.

Jami'an tsaro sun hana ma'aikatan gwamnatin da ba suyi rigakafin Korona ba shiga ofishoshinsu a sakatariyar gwamnati dake birnin tarayya Abuja, rahoton Punch.

Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin tawararsa na kasar Afrika ta kudu, Cyril Ramaphosa, ranar Laraba, 1 ga Disamba, 2021 a fadar Aso Villa dake Abuja.

Hukumar Dakile Cutattuka Masu Yaduwa a Najeriya, NCDC ta tabbatar da bullar nau'in cutar korona na Omicron da ke firgita kasashen duniya. Hukumar ta ce an gano

Karamin Ministan Kasafin Kudi, Prince Clem Agba, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta kashe sama da N2.3trillion wajen kayan tallafin rage radadin cutar Korona.

Abuja - Gwamnatin tarayya ta jaddada cewa duk ma'aikacin gwamnatin da bai yi rigakafin Korona nan da ranar 1 ga Disamba ba, ba zai samu damar shiga ofishinsa ba

A ranar Alhamis, Kasar Birtaniya ta zama kasa ta farko a duniya da ta amince da fara baiwa masu cutar Korona sabon maganin da aka kirkira, hukumar lura da magun

Abuja - Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daga ranar 1 ga Disamba, 2021, duk ma'aikacin gwamnatin da bai yi rigakafin Korona ba ba zai samu damar shiga ofis ba.
Rigakafin Korona
Samu kari