Taraba
Hon. Mike Dio Jen ya yi murabus daga kujerar ɗan Majalisar dokokin jihar Taraba domin karɓar muƙamin kwamishina da Gwamna Agbu Kefas ya naɗa shi.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wani dan bindiga da aka dade ana nema ido rufe mai suna Dogo a jihar Taraba. An kama wani mutum mai karya soja a Taraba.
NiMet ta yi hasashen ruwa da tsawa daga Lahadi zuwa Talata. Yayin da aka lissafa jihohin da abin zai shafa, hukumar ta ba mutane shawarar abin da za su yi.
Tsohon ministan tsaron Najeriya, Janar Theophilus Danjuma, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su tashi tsaye domin kare kansu saboda gwamnati ba za ta iya ba.
Gwamna jihar Taraba, Agbu Kefas ya amince da ɗaukar wasu mata 2 aiki saboda sun fito a bainar jama'a sun bayyana cewa suna ɗauke da cutar kanjamau.
Dr. Ibrahim Jalo Jalingo ya ce Hadisin "ku kashe wanda ya bar Musulunci" yana da tushe a Alkur’ani, yana mai kiran Masussuka da jahili mai zurfin rashin sani.
Bayan zarge-zargen Ɗan Bello kan Sheikh Abdullahi Bala Lau, mai kamfanin Fal-Damno a Taraba, Alhaji Ali Bukar Lau ya ce kamfaninsa ne ya yi aikin kwangilar.
Sanata Magatakarda Wamakko ya kafa kwamiti bayan wani mutum mai suna Musa Abubakar ya yi ridda saboda tsoron ’yan bindiga, ya sake karɓar addinin Musulunci.
Kakakin ‘yan sandan jihar Taraba, Abdullahi Usman, ya rasu da safiyar Lahadi. An shirya jana’izarsa da karfe 2 na rana a makabartar ‘yan sanda Jalingo.
Taraba
Samu kari