Jihar Sokoto
Kotun koli ta tabbatar da zaben Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto, inda ta yi watsi da daukaka karar da Saidu Umar na jam'iyyar PDP ya yi.
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto a yau Alhamis 25 ga watan Janairu tsakanin jam'iyyun APC da kuma PDP a jihar.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi Allah wadai tare da barranta kanta da kalaman wani darakta a jihar ga Shehu Usman Dan Fodiyo yayin wani taron siyasa a jihar.
Kotun Allah ya isa ya kammala sauraron kowane ɓangare a shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto kuma ta tanadi hukunci a zaman ranar Laraba, 17 ga watan Janairu.
Dan sanda da mai daukan hoto, Buhari Tanko sun riga mu gidan gaskiya sakamakon hatsarin da ayarin motoccin mataimakin gwamnan Sokoto ta yi a yau Laraba.
Tsohon gwamnan jihar Osun, Prince Olagunsoye Oyinlola ya kadu bayan sanar da rasuwar addarsa mai suna Victoria Popoola wacce ta shafe shekaru 87 a duniya.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kaddamar da sabuwar rundunar tsaron al'ummar jihar. Gwamna Aliyu ya ce rundunar tsaron al'ummar ba kishiyar 'yan sanda ba ce.
A yayin da ake ci gaba da jimamin mutuwar gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, Legit ta tattaro bayani kan gwamnonin da suka mutu a ofis da silar mutuwarsu.
Fitaccen malamin addinin Kirista, Mathew Hassan Kukah ya gargadi Tinubu kan irin salon mulkinsa inda ya ce Allah ba zai yafe masa ba idan ya kauce hanya.
Jihar Sokoto
Samu kari