Jihar Sokoto
Gwamnatin jihar Sokoto ta samu nasarar ceto mutum 250 daga hannun 'yan bindiga a cikin shekara daya. Gwamnatin ta kuma samar da kayan aiki ga jami'an tsaro.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa 'yan Najeriya sun tafka babban kuskure ta hanyar sake zaben jam'iyyar APC a 2023.
Kungiyoyin ma'aikatan dake aikin gina titunan kasar nan sun fusata biyo bayan rashin jituwa tsakaninsu da gwamnati ya yi sanadiyyar korar mambobinsu 52,000.
Gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu Sokoto ya umurci rufe Ifoma hotel da ake zargi da badala. Dakta Jabir Sani Mai Hula da sauran jami'an gwamnati ne suka jagoranci aikin
Gwamnonin Arewa maso yamma sun nemi taimakon majalisar dinkin duniya kan magance matsalolin tsaro, talauci, yaran da ba su zuwa makaranta da kiwon lafiya.
Bakuwar cutar da ta bulla kananan hukumomin Maradun, Zurmi da Shinkafi ta yi sanadiyyar mutane 13 tare da kama da dama. Cutar ta kuma bulla yankin Isa a Sokoto.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III, ya yi magana kkan matsalar rashin tsaro da ta addabi kasar nan wacce ta ki ci ta ki cinyewa.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje yace sauyin yanayi da rashin ilimi a tsakanin al'ummar Fulani shi ne babban abin da ya jefa Arewa a matsala.
Gwamnatin tarayya na yunkurin dawo da lantarki a wasu kananan hukumomi a jihar Sokoto bayan shafe sama da shekaru 10 ba wuta. Ministan makamashi ne ya bayyana haka.
Jihar Sokoto
Samu kari