Jihar Sokoto
Rahotanni sun nuna cewa ana cikin matsin ƙarancin mai yayin da ƴan bunburutu ke cin kasuwa yadda suke so, galan mai cin lita 5 ya kai N6000 zuwa sama.
EFCC ta shaidawa babbar kotu mai zamanta a Abuja yadda Sagir Bafarawa dan tsohon Gwamna Attahiru Bafarawa ya ci kudin makamai. Shaidar EFCC ya ce sun yi bincike
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda uku, sun kamo biyu sannan sun kwato makamai a Sokoto, Kaduna da Filato.
Gwamnatin jihar Sakkwato ta sanar da sauke hakimai goma sha biyar. Ta na zargin wasun su da tallafawa rashin tsaro, rashin biyayya da cinye filin jama'a
Yayin da 'yan Najeriya ke fama da tsadar rayuwa, farashin iskar gas ya sake tashi yayin da ya bambanta a jihohin Najeriya daban-daban inda wasu ke siya da sauƙi.
'Yan sanda a jihar Sokoto sun yi nasarar kame wasu da ake zargin sun tada tarzoma a wata kasuwar jihar. Wannan na zuwa ne bayan da aka samu bayanan sirri.
An samu asarar rayuka bayan an gwabza fada a tsakanin 'yan bindiga da 'yan banga a jihar Sokoto. Mutane da dama sun rasa rayukansu a dalilin arangamar.
Nuhu Ribadu, mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro ya bayyana yadda shugaban ya ba yankin Arewacin Najeriya mukamai masu muhimmanci.
Kwanaki kadan bayan gudanar da bikin sallah, Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya tafka babban rashi bayan manyan 'yan uwansa guda biyu sun rasu a rana guda.
Jihar Sokoto
Samu kari