Jihar Sokoto
Jagoran zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Sokoto, Bashir Binji ya ajiye jagoranci bayan hango babbar barazanar tsaro wajen kai hari kasuwanni da bankuna a jihar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yiwa jami'an rundunar tsaron jihar Sokoto kwanton bauna. 'Yan bindigan sun hallaka mutum biyar tare da wasu manoma.
Gwamnatin jihar Sokoto ta raba tallafi Naira Miliyan 10 da tirelolin abinci ga mazauna karamar hukumar Isa da rashin tsaro ya hana su sakewa domin rage radadin.
Yan fashin daji sun kai hari tare da garkuwa da sarkin Gobir Isa Bawa da ɗansa a hanyarsu ta komawa gida a ƙaramar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sakkwato.
Sheikh Bello Yabo ya bayyana matsayarsa kan zanga-zanga inda ya ce shi bai ce a yi ko kada a yi ba inda ya shawarci malamai kan shiga lamarin zanga-zanga.
Minsitan Tinubu ya ce bai kamata 'yan Najeriya su fara kuka kan halin da ake ciki a kasar nan ba, inda yace ya kamata a kara hakuri zuwa wani lokaci a gani.
Ministan albarkatun ruwa, Muhammad Goronyo ya bukaci 'yan Najeriya da kada su shiga cikin zanga-zangar da ake shirin yi domin adawa da gwamnatin Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana cewa babu ruwanta da zanga-zangar da aka shirya gudanarwa a fadin kasar nan. Ta ce zanga-zangar ba ta da amfani.
Wani matashi mazaunin jihar Sokoto, Buhari Haruna ya nemi daukin jama'a kan gano wanda ya sace masa injin hada-hadar kudi na POS har wurin sana'arsa.
Jihar Sokoto
Samu kari