Jihar Sokoto
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi magana kan sulhu da ake shirin yi da yan bindiga bayan munanan hare-haren da ake kai wa inda ta gindaya sharuda ga Bello Turji.
Kotun da ke sauraron shari'ar Hamdiyya Sidi Sharif ta bukaci a cafke ta duk inda aka ganta sakamakon rashin halartar zaman kotu saboda rashin lafiyar da ta yi.
NiMet ta gargadi Najeriya kan ruwan sama mai yawa da tsawa yau Laraba, inda Arewa za ta fuskanci ruwa mai karfi, yayin da ae fargabar barkewar ambaliya.
Raoto ya gano cewa dan ta'adda Bello Turji na neman ajiye makamai ne domin ganin karfinsa ya kare bayan kashe dan ta'adda Danbokolo da 'yan sa-kai suka yi.
Gwamnatin jihar Sokoto ta gindaya sharadi kafin yin zaman sulhu da Bello Turji. Ta bukaci dan bindigan da ya sako mutanen da ya sace tare da daina kai hare-hare.
Sanata Lamiɗo na shirin barin APC zuwa ADC kafin 2027, yayin da jita-jita ke karfi kan rashin jituwa da jagororin APC a jihar Sakkwato a Arewacin kasar nan.
Rahotanni daga yankin ƙaramar hukumar Tangaza a jihar Saƙkwato sun nuna cewa ƴan bindiga sun kashe mutane 15 da wani hari da suka kai ana tsaka da sallah.
A wannan labarin, za a ji cewa APC reshen jihar Sakkwato ta bayyana cewa ba ta fargabar hadakar da 'yan adawa ke kokarin hadawa gabanin zaben 2027.
Jirgin sama mallakin kamfanin Rano Air ya samu matsala a injinsa bayan ya tashi da nufin zuwa Katsina daga Abuja, hukumar NCAA ta bada umarnin bincike.
Jihar Sokoto
Samu kari