Jihar Sokoto
A labarin nan, za a ji yadda Jama'atul Nasril Islam ta bayyana cewa lokaci ya yi da rundunar tsaron kasar nan za ya dauki matakin kare afkuwar rikici.
'Yan sandan Sokoto sun kama Fauziya Rabo bisa zargin cin zarafin yar aiki. Abba Hikima ya ce ana zargin Fauziyya da azabtar da wata yarinya Bashariyya.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Tangaza ta jihar Sakkwato sun nuna cewa an rasa rayukan mutane 6 da wani bam ya tashi da mutane ranar yawon sallah.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya gwangwaje Alhazan jihar da kyauta mai tsoka a kasa mao tsarki. Ya ba su kudade domin yin guzuri zuwa gida.
Jami'an hukumar NEMA sun kai agaji jihar Sokoto bayan jirgin ruwa ya kife da wasu matafiya a Sokoto. Mutane bakwai sun rasu yayin da iska ta kifar da kwale kwale.
Fitaccen malamin addinin musulunci kuma kwamishinan harkokin addinai na jihar Sakkwato, Sheikh Dr. Jabir Sani Maihula ya yi rashi, mahaifinsa ya rasu a Sakkwato.
Bidiyon Sheikh Yabo dauke da bindiga yayin da yake wa’azi a Sokoto ya tayar da kura, inda wasu ke goyon bayansa, yayin da wasu kuma ke ganin rashin dacewar hakan.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya shirya gwangwaje ma'aikata don bukukuwan babbar Sallah. Gwamnan ya umarci a biya su albashin watan Yunin 2025.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty Int'l ta ce kwalliya ba ta biyan kudin sabulu a bangaren tsaro tun bayan da Tinubu ya karbi mulkin kasar nan.
Jihar Sokoto
Samu kari