Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Delta ya bayyana irin shirin da PDP ta yi don karbe mulki a mulki a shekarar 2023 yayin babban zabe. Ya ce za ta ceto 'yan Najeriya daga APC.
Yan takarar zaben gwamnan Anambra su tara sun nemi gwamnatin tarayyar Najeriya da ta saki shugaban kungiyar yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu don yin zaben lumana.
Majalisar jihar Imo ta tsige mataimakin kakakin majalisar bisa wasu dalilai. Rahotannin da muke samu sun bayyana cewa, majalisar ta zauna zama inda aka samu rin
Matasan jihar Benue sun caccaki gwamnansu, sun ce ya kamata ya kama kansa ya yiwa jama'arsa aiki ya kuma biya ma'aikata albashi da fansho ya daina zagin Buhari.
Wata kungiyar matasan arewa mai suna Arewa Youths for Orji Uzor Kalu ta nuna goyon bayanta ga bulaliyar majalisar dattawa, domin zama shugaban kasa na gaba.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya damu kan yadda iyaye ke tilastawa 'ya'yansu barace-barace a kan tituna musamman a jihohin Arewacin Najeriya..
Rikicin da ya barke a majalisar dokokin jihar Plateau ya dau sabon salo bayan an ayyana neman tsigaggen kakakin majalisar, Abok Ayuba, ruwa a jallo. An yi fito
Kwanaki bayan zabansa a matsayin shugaban matasan PDP, Mohammed Kadede ya bayyana manufarsa ta lallasa jam'iyyar APC a zabe mai zuwa na shekarar 2023 a Najeriya
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana wasu maganganu kan rade-radin cewa tsohon sarki Sanusi ke da tasiri a harkokin gwamnatinsa da yake tafiya
Siyasar Najeriya
Samu kari