Siyasar Najeriya
Gabanin babban zaben shugaban kasa na 2023, wata kungiya mai suna 'Northern Youth Council' ta yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya mika mulki ga tsohon Shugab
Wata kungiyar kudu maso gabas ta bayyana cewa akwai yiyuwar yankin ya fice daga kasar, idan dan kabilar Igbo bai gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari ba a 2023.
Da alamu jam'iyyar APC ba za ta gudanar da taronta na gangami ba ganin yadda kotu ta ba da umarnin kada ma a fara batun taron saboda wasu dalilai na siyasa.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Chief Olusegun Aremu Obasanjo ya bayyana cewa 'bai nemi mulki ba, mulkin ne ta rika binsa.' Obasanjo ya yi magana ne a Abeokuta,
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki, ya yi kira ga duk ‘yan siyasa da ke rike da mukaman gwamnati da su yi murabus kafin su yi takara.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya gargaɗi jagorori da kuma mambobin APC da su canza tunani matukar suna son jam'iyyar ta ɗora nasara daga inda ta fara.
Gwamnan APC da aka ba da umarnin a tsige ya samu umarni daga wata kotu domin ya ci gaba da zamansa a ofis tare da mataimakinsa har tsawon kwanaki bakwai gaba.
Babban kotun tarayya da ke Abuja ta tsayar da ranar 17 ga watan Afrilu don sauraron karar neman tsige Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara saboda ficewarsa d
Jami'an hukumar tsaro ta DSS sun yi ram da shugabannin kananan hukumomin Gwarzo da na birni da kewaye na jihar Kano kan daukar nauyin dabar siyasa gabannin 2023
Siyasar Najeriya
Samu kari