Siyasar Najeriya
Yayin da ake cigaba da gudanar da zaben fitar da yan takarar gwamna na jam'iyyar PDP, a jihar Abia yan takara 7 daga cikin 9 sun maida wukar su kube sun janye.
Dan tsohon mataimakin shugaban kasa, Adam Namadi Sambo, ya ce babu wani abun kunya don ya nemi delegate su dawo da kudaden da ya raba masu don su zabe shi.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintri ya lashe zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP a jihar wanda ake ci gaba da gudanarwa a fadin kasar nan na jam'iyyar PDP.
‘Dan takarar Gwamnan Oyo ya amince da shan kayi tun kafin a fara zaben tsaida gwani. Dama ba kasafai aka saba ganin gwamna mai-ci ya sha kasa a irin haka ba.
Gabanin zaben fidda gwani na gwamna na jam'iyyar PDP, tsohon mataimakin gwamnan jihar Zamfara Barista Mahdi Aliyu Gusau ya fice daga takarar da ya bayyana.
Bayan haka kuma, wani dan takaran, Shehu Sani, ya ce yana ci gaba da fafutukarsa ta fitowa takarar gwamna a jam’iyyar PDP yayin da wasu ke ci gaba da fita.
Wata babbar kotun jihar Gombe ta bayar da belin Bala Sani mai shekaru 47, wani dan kasuwa mazaunin Abuja da aka tsare bayan ya caccakar gwamnatin Gwamna Yahaya.
Shehu Sani ya ce wani dan takarar kujerar majalisar tarayya a jihar Kaduna ya yi nasarar kwato kimanin naira miliyan 100 da ya baiwa deleget din jam’iyyar PDP.
A daren yau ne tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya gana da Mallam Mamman Daura, dan uwan shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma shugaban mukarraban Aso Rock.
Siyasar Najeriya
Samu kari