Siyasar Najeriya
Yayin da lamari ke ƙara dagulewa a jam'iyyar PDP, Farah Dagogo, ɗan majalisar wakilai daga Ribas ya ayyana shirin na haɗa macin mutane miliyan N10m ga Atiku.
Sarkin Kano na 14, kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya ba 'yan Najeriya shawarin irin shugabannin da ya kamata su zaba a zaben 2023 mai zuwa.
Jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari ta musanta yunkurin ruguza tsarinta domin hada kai da sauran jam'iyyun siyasa, Daily Trust ta ruwaito a yau Alhamis.
Aminu Bello Masari, gwamnan jihar Katsina ya bayyana kwarin giwarsa kan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu gwamnan jihar Legas.
Jam'iyyar APC ta tsayar da Boka Ahmad Tinubu a matsayin dan takarar shugaban kasa, hakazalika Tinubu ya zabo Kashim Shettima a matsayin abokin gami a zaben 2023
Shugaba Buhari Ya Bayyana Jerin ‘Yan Takaran da Zai Marawa Baya a Zaben 2023. Garba Shehu ya jero wasu ‘Yan takaran da babu ruwan Shugaba Buhari da zabensu.
Shugaban NNPP Ya Bayyana Dabarar Da Suke Yi saboda 2023. Farfesa Rufa’i Alkali ya bayyana cewa ba daidai ba ne a rika tunani NNPP ba ta da karfin cin zabe.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP, ya garzaya Birtaniya a wani yunkuri na warware rikicinsa da Wike, gwamnan Jihar Rivers, The Cable ta ra
Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike ya yi shagube ga tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, yana mai cewa ba shi da wata tasiri a siyasar yanzu, The Punch ta r
Siyasar Najeriya
Samu kari