Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya ziyarci gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike a Port Harcourt a ranar Laraba, 22 ga watan Yuni.
Hukumar Zabe mai zaman kanta, INEC, ta amince da tsawaita wa'adin rijistar katin zabe da ake yi wanda a baya tace za a gama shi a karshen watan Yunin 2022.
Jam'iyyar NNPP ta ce sharadi guda na yin maja tsakaninsu da Labour Party shine cewa Peter Obi ya yarda ya zama abokin takarar Sanata Rabiu Kwankwaso a 2023.
Gwamna Oyetola na Osun ya samu gagarumin goyon baya a yankin mahaifarsa yayin da shi da jam'iyyarsa ta APC ke kokarin ganin ya zarce kan karagar mulki a zaɓe
Ben Ayade ya yi alkawarin zai yi Asiwaju Bola Tinubu da Jam’iyyar APC a zaben 2023. A baya David Umahi ya yi irin wannan alkawari, ya ce APC za ta ci Ebonyi.
Gwamnan jihar Edo ya ce mutanen Najeriya sun gaji da PDP da APC haka nan. Godwin Obaseki yana ganin zaben jihar Ekiti ya nuna inda siyasar Najeriya ta sa gaba.
A wani sabon cigaba da zai bawa yan Najeriya mamaki, Sanata Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa shugaban majalisa Ahmad Lawan ya yi takara a zaben fidda gwani na Y
Daruruwan masu zanga-zanga ne suka mamaye sakateriyar APC a ranar Talata domin nuna adawa da ba da tikitin mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar, Punch ta ruwait
A ranar Talata ne majalisar dattawa ta nada Sanata Philip Tenimu Aduda (FCT) a matsayin sabon shugaban marasa rinjaye na majalisar tun bayan ficewar na farko.
Siyasar Najeriya
Samu kari