Siyasar Najeriya
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce duk abubuwan da ya aikata da ya kuma samu bisa tsautsayi ne amma banda noma, rahoton PM News. Tsohon shugaban kasar
Za ku ji Gwamnonin jihohi fiye da 20 da suka taba rasa takara a kan mulki. Daga cikinsu akwai Gboyega Oyetola, Akinwumi Ambode, da su Rabiu Musa Kwankwaso.
Zababben gwamnan Jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke, ya yi wa mutanen Osun alkawarin cewa ya shirya yi musu hidima. Yace ya san kallubalen da jihar ke fuskanta
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce kauracewa tikitin musulmi da musulmi yasa ya ki yarda Asiwaju Bola Tinubu ya yi masa mataimaki a zaben 2007
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, da sauran gwamnoni uku da ransu ya ɓaci da avubuwan da ke faruwa a PDP sun gana a Landan, sun ce suna na nan daram a PDP.
Shahararriyar Jarumar Kannywood, Fati Mohammd, ta zolayi magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, kan mabiya da ya ke da shi
Bishof Igbokwe Prince yana cikin Fastocin da suka halarci bikin kaddamar da Kashim Shettima, ya yi bayanin abin da ya sa suke goyon bayan tafiyar APC a 2023.
Bincike ya nuna cewa, da yawa daga cikin Sanatocin sun sha kaye ne a zaben fidda gwani, wasu kuma bayan sun sha kaye, sun sauya sheka zuwa jam’iyyu daban-daban.
Dan takarar jam'iyya PDP, Atiku Abubakar, ya ce yana da buƙatar tsohon ogansa, Obasanjo ya mara masa baya har ya cika burinsa na zama shugaban ƙasa a zaben 2023
Siyasar Najeriya
Samu kari