Siyasar Najeriya
Gwamnan Seyi Makinde na jihar Oyo ya karbi bakuncin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar a gidan gwamnatin jihar dake Agodi, Ibadan.
Lauyan Nyesom Wike da Ya Kai Atiku Abubakar kotu saboda tikiti bai da lafiya. Ciwon ciki ya murde Lauyan da ya shigar da kara domin a hana Atiku takara a PDP.
Yayin da ake gaba da fara yaƙin neman zaɓe, jigon jam'iyyar LP ya yi ikirarin cewa nasara ta Peter Obi ce a zaɓen shugaban kasa domin a kullum ƙara karɓuwa yake
Ciyamomin kungiyar kiristoci ta Najeriya, CAN, suna cigaba da nuna rashin amincewarsu da tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi, tana cewa ba za ta y
Shugaban Jam’iyyar PDP, Iyorchia Ayu ya yi bayanin yadda Ifeanyi Okowa ya samu takara a PDP. Daukar Gwamnan na Delta da Atiku ya yi, yana cikin dalilin rikici.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce akwai wadanda su ya kamata su ke tallata nasarorin da gwamnatinsa ta samu, amma sam ba sa yin hakan, TheCable ta ruwaito.
Dr Jeffery Guterman, tsohon likitan masu matsalar kwakwalwa a Amurka ya tada kura a Twittan Najeriya, a ranar Talata, bayan kiran Festus, Keyamo, karamin minist
Kwamitin ayyuka na kasa, NWC, ta jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, ta soke shugabanninta na jihar Osun saboda rikicin shugabanci. Rushe shugabannin na
Ya bayyana haka ne yayin da yake magana a wani taron kungiyar ‘yan kasuwa da masana’antu ta Legas (LCCI) ta 2022 da aka yi a Legas, Daily Trust ta ruwaito.
Siyasar Najeriya
Samu kari