Siyasar Najeriya
Tsohon kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta reshen jihar Adamawa, Barista Hudu Yunusa Ari, ya musanta zargin karban na goro domin ayyana Aishatu Binani.
Tsohon ministan Niger Delta kuma zaɓabɓen sanata, Godswill Akpabio, ya gana da shugaba Buhari. Sanatan ya gaya masa aniyar sa ta son zama shugaban majalisa.
Gwamnan jihar Imo mai neman tazarce a inuwar APC, Hope Uzodinma, ya musanta rahoton da ke yawo cewa yan bindiga sun farmaki ayarinsa har sun kashe yan sanda.
Rundunar yan sandan ƙasa da ƙasa ta aike da sammaci ga dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Yunusa Ari, kan abinda ya aikata lokacin cikon zabe.
Ganduje ya yi martani mai zafi ga Kwankwaso game da kafa sabbin masarautun jihar Kano da a halin yanzu suke guda biyar sabanin daya da aka sani a shekarun baya.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC), a jihar Bauchi, Abubakar Baba Sadique, na sa ran ƙwato nasarar sa a gaban kotun ƙararrakin zaɓe.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bata gamsu da cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa ba, ta ce Atiku ne ya ci zabe kuma kowa Najeriya ya san hakan a fili.
Yanzu muke samun labarin rasuwa basarake mafi dadewa a Najeriya kuma mahaifin ministan Buhari rasuwa a jihar Cross River. An fadi kadan daga tarihi da aikinsa.
Hudu Ari ya ce sam ba Fintiri ne ya lashe zaben gwamnan jihar Adamawa ba, ya ce Binani ce ta lashe zaben don haka bai aikata laifi wajen sanar da ita ta ci ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari