Siyasar Najeriya
Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai miƙa jerin sunayen ministocinsa ga majaisar dattawa a cikin satin nan. Sanata Bamidele ya ce ranar Alhamis za su isa majalisa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya shiga ganawar sirri da tsohon shugaban APC na ƙasa da ya gabata, Abdullahi Adamu, da sakatare, Iyiola Omisorr a Villa.
Yayin da ake dakon sunayen ministocin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, mambar APC ta bayyana sunayen tsoffin gwamnoni 3 da sunansu ya fita daga cikin jerin.
Sanatoci basu ji daɗin kalaman da Adams Oshiomole ya yi ba inda ya zargesu da yon sama da faɗi da kayan dake cikin ofisoshinsu. Sun buƙaci ya bayar da haƙuri.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya yi sabbin naɗe-naɗe guda 9 a gwamnatinsa a wani yunkuri na ƙara haɓaka harkokin mulki a jihar Kaduna da cika alkawari.
'Dan takaran APGA ya ce Francis Nwifuru bai yi nasara a 2023 ba. Farfesa Bernard Ifeanyi Odoh yana neman kawowa jam’iyyar APC matsala a kotun zaben Ebonyi.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya tura wa majalisar dokokin jihar Bauchi sunayen mutane 24 da yake fatan nadawa a matsayin kwamishinoni a gwamnatinsa.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta zargi jam’iyyar APC mai mulki a kan harin da aka kaiwa dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar.
Jigon APC kuma shugaban ƙungiyar BAT-V, Chief Okocha ya ƙaryata labarin cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya cire sunan Nyeson Wike da Abdullahi Ganduje.
Siyasar Najeriya
Samu kari