Siyasar Najeriya
A kalla jam'iyyun siyasa 30 ne suka janye wa dan takarar gwamna na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, baya a jihar Ogun ana kwana biyu zaben gwamna.
Wasu da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne sun kai wa tawagar dan takarar majalisar jihar Legas karkashin jam'iyyar Labour, Olumide Oworu hari yayin kamfe.
Wasu miyagu da ake kyautata zaton 'yan daban siyasa ne sun farmaki tawagar kamfen PDP a Ibadan ranar Alhamis, sun yi ajalin kansilan PDP, sauran sun tsira.
Bola Tinubu, zababben shugaban kasar Najeriya, ya yi magana kan gwamnatin da zai kafa yana mai cewa ba zai yi gwamnatin hadin gwiwa ba sai dai ta cancanta.
Shugaban hukumar yan sanda fa ƙasar nan, IGP Usman Alkali Baba, ga ba da umarni cewa a takaita zirga-zirgan ababen hawa ranar zaben gwamnoni da yan majalisu.
Tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana yadda aka yi kuskure wajen sauya fasalin kudi da aka dauko a wannan shekarar da kuma irin yadda aka samu kuskuren.
Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasa ya shawarci yan siyasa kada su kashe mutanen da suke fatan zasu mulka bayan sunci zabe, ya bada shawarar ne gabanin zabe
Kwana 2 kafin fafata zaben gwamna a jihar Neja da ke arewa ta tsakiya, jam'iyyun LP da NNPP sun ce sun ji sun gani ɗan takarar APC zasu zaba ranar Asabar .
Yanzu muke samun labarin yadda aka sako mataimakin shugaban jam'iyyar APC na jihar Edo da 'yan sanda suka kama da sanyin safiyar yau Alhamis bisa wani zargi.
Siyasar Najeriya
Samu kari