Siyasar Najeriya
Jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano ta kara faɗawa cikin rikici da aka ji sanarwar dakatar da sakataren gwamnati, Baffa Bichi da kwamishinan sufuri.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Bayelsa ta sanar da dakatar da tsohon mataimakin gwamna da wasu mutane shida. Ana zarginsu da cin dunduniyar APC.
Sabon shugaban tsagin PDP na ƙasa, Mohammed Yayari ya ce an naɗa shi ke domin ya dawo da babbar jam'iyyar ka ganyarta, ya ce zai yi aiki tukuru ba kama hannun yaro.
Shugaban wani tsagin jam’iyyar PDP, Yayari Mohammed ya bayyana ceewa ya kama aiki bayan tsagin kwamitin gudanarwar jam’iyyar ya nada shi sabon mukamin.
Tsagin NNPP a Najeriya ya bukaci Sanata Rabi'u Kwankwaso ya ajiye jagorancin jam'iyyar a Najeriya. Haka zalika tsagin ya bukaci a ladabtar da Abba Kabir Yusuf.
Wasu daga cikin mambobin jam'iyyar APC mai adawa a jihar Kano sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NNPP. Ficewarsu daga APC na zuwa ne ana dab da fara zaben ciyamomi.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bukaci tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya hakura da sake tsayawa takara a zabeɓ 2027.
Gwamnonin da aka zaba a karkashin inuwar jam'iyyar PDP za su gudanar da taro domin warware rikicin jam'iyyar. PDP dai na fama da rikice rikice masu yawa.
A ranar Asabar 5 Oktoba, 2024 ne aka yi zaben Ciyamomi wasu jihohi hudu, inda daga cikinsu aka, zaben jihohi biyu sun yi matukar daukar hankalin jama'a.
Siyasar Najeriya
Samu kari