Siyasar Najeriya
Tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar LP kuma jigon APC a Bayelsa, ya bukaci ƴan uwansa ƴan jam'iyya su daina sukar Gwamna Douye Diri saboda alaƙarsa da Tinubu.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya karbi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon gwamnan jihar Edo bayan ya lashe zaben 16 ga watn Nuwamba, 2024 karƙashin APC.
Ministan gidaje da raya birane, Abdullahi Ata ya yi karin haske kan cewa ya yi barazanar fita daga APC idan ba a sauke shugaban jam'iyyar a jihar Kano ba.
Shigar Nasir El-Rufa'i ya fara jawo rudani a siyasar kasar nan. APC ta zargi El-Rufa'i da juwa baya saboda rasa mukami. Jam'iyyar PDP ta ce tana maraba da El-Rufa'i.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, IBB ya bayyana dalilin da yasa ya kara Babangida a sunansa, saboda ana yi masa kallon Ba-Yarbe. Ya bayyana abin da ke ransa.
MURIC ta bayyana rashin jin dadi kan yadda tsohon shugaban kasa IBB ya bayyana cewa ba laifinsa bane rushe zaben 1993 da Abiola ya lashe a shekarar.
An ta hasashen ficewarsa daga APC, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake yin magana kan zaben 2027 da kuma hanyar ceto Najeriya daga halin da take ciki.
Yayin da ake ta hasashen hadakar jam'iyyun adawa, Nasir El-Rufai, ya gana da shugabannin PDP a sirrance, abin da ya tayar da jita-jitar ficewarsa daga APC.
Jam'iyyun adawa sun bayyana cewa suna shiri na musamman domin tunkarar shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Sun ce dole sai sun hadu kafin samun nasara.
Siyasar Najeriya
Samu kari