Siyasar Najeriya
Shugaban cocin FARIM, Prophet Samuel Ojo ya ce Tinubu zai sake lashe zabe a 2027 domin Ubangiji ya riga ya amince da hakan. Ya ce duk wani kawance zai rushe.
Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai sun zargi gwamnatin Tinubu da gazawa kan talauci da tsaro, sun kuma sha alwashin hana shi sake yin nasara a zaben 2027.
Tsohon ministan muhalli da ya yi aiki a gwamnatin Muhammadu Buhari, Mohammed Abdullahi ya sauya sheka daga APC. Ana cewa zai yi takara a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta ce babu wani katabus da gwamnatin Tinubu ta tabuka a cikin shekaru biyu da ta yi tana mulki.
Dr. Lamido ya nemi Kudu maso Yamma su fitar da dukkan ‘yan takarar shugaban kasa a 2027, sannan a bai wa Kudu maso Gabas dama a 2031 don adalci da daidaito.
Hukumar INEC ta sanar da cewa za a yi zaben gwamnoni a jihohin Ekiti da Osun a Yuli da Agusta a 2026. Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da haka.
Hon. Bamidele Salam da Hon. Oluwole Oke sun yi cacar baki kan zargin cewa APC na zawarcin gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, don ya bar PDP kafin 2026.
A wannan labarin, za a ji cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya goyi bayan karawa mata gurbi a majalisun jihohi da tarayya.
Gwamnan Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya sake nuna alamun da ke tabbatar da shirinsa na komawa jam'iyyar APC, ya ce yana kaunar PDP amma lokaci ya yi da zai motsa.
Siyasar Najeriya
Samu kari