Siyasar Najeriya
Jami'an hukumar DSS da ƴan sanda sun kai ɗauki zauren majalisar dokokin jihar Kuros Ribas bayan ƴan majalisar sun tsige shugaba kan zargin almundahana.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana abubuwan da ke kawowa mata cikas a siyasar Najeriya.
Fitaccen ɗan fafutuka a soshiyal midiya wanda ake kira da VDM ya ce Bola Tinubu ya fi ƙarfin Atiku da Kwankwaso da Peter Obi ko da kuwa sun haɗa kai a 2027.
Kungiyar matasan APC na kasa sun barranta kansu da masu fafutukar tsige shugaban jam'iyyar na Kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar.
Wani jigo a jam'iyyar Labour Party (LP), Akin Osuntokun, ya bayyana cewa Peter Obi zai koma jam'iyyar PDP ne kawai idan za a ba shi tikitin takarar shugaban kasa.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa idan har yana numfashi a duniya ba zai taɓa jingine siyasa ba a Najeriya.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya bayyana cewa ya fara mulki ne a watan Fabrairun 2024, sabanin ranar 29 ga watan Mayun 2023 da aka rantsar da shi.
Yayin da Arewa ta Tsakiya ke faɗi tashin kwace kujerar shugaban APC na ƙasa, wnai jigo daga Kogi, Atiku Abubakar Isah, ya ce canza Ganduje zai haifar da matsala.
Ƙungiyar APC Youth Solidarity Network ta fito ta ba da hakuri kan zanga-zangar da ta jagoranta domin ganin an tsige Ganduje daga shugabancin jam'iyyar APC.
Siyasar Najeriya
Samu kari