Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta fara gangamin yakin neman zaɓen Gwamna Nasir Idris da Bola Ahmed Tinubu karo na biyu a 2027, ta ce sun cancanci tazarce a kan kujerunsu.
Majalisar dokokin jihar Legas ta musanta rahoton da ake yaɗawacewa 37 daga cikin ƴan Majalisar sun tattara kayansu sun fice daga APC, sun koma jam'iyyar LP.
Hon. Mojisola Meranda ta karyata jita-jitar da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta cewa ta yi murabus daga muƙaminta saboda wutar rikicin da ta ƙi cinyewa.
Atiku Abubakar ya zargi jam'iyyar APC da ƙoƙarin kwace zaɓen Osun da karfi. Ya ce mutanen jihar sun nuna jaruntaka wajen kare dimokraɗiyya daga danniya.
Atiku Abubakar ya zargi shugaba Bola Tinubu da kokarin sauya shugabancin majalisar Legas da karfin mulki. Atiku ya yi tir da mamayar majalisar Legas.
Rikici ya barke a Osun yayin da APC da PDP suka yi artabu kan dawowar shugabannin APC. An harbe mutane biyu yayin da aka hana Amotekun da 'yan sanda kai dauki.
Jami’an hukumar DSS da na rundunar 'yan sanda sun mamaye zauren majalisar dokokin jihar Legas, inda suka rufe ofisoshin kakakin majalisar da wasu shugabanni.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce a yanzu haka malamai sun kore su a siyasa sun fara yakin neman zabe suna nuna wanda ya kamata a zaba.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce ba tantama Bola Tinubu da sauran 'yan APC za su lashe zabe a 2027. Ya ce APC da shugabanninta na aiki sosai.
Siyasar Najeriya
Samu kari