Siyasar Najeriya
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen Atiku Abubakar a zaɓen 2023, Daniel Bwala ya ce idan Peter Obi ya yi sa'a zai iya zama shugaban ƙasa a zaɓen 2039.
Kotun hukunta manyan laifuffuka ta duniya (ICC) tana neman firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ruwa a jallo saboda kisan kiyashi da ya jagoranta a zirin Gaza.
Farfesa Usman Yusuf daya daga cikin dattawan Arewa ya ce Bola Tinubu bai tabuka komai ba cikin shekara da ya yi yana mulki sai kara jefa al'umma cikin wahala.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya bukaci shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya warware rikicin da ya dabaibaye jam'iyyar..
Atiku Abubakar ya ce an yi masa alkawarin samun takara, a karshe ya sa ya ji kunya a NNPP, ya bata lokaci a banza bayan alakar da ke tsakaninsa da Rabiu Kwankwaso.
Atiku Abubakar Isah bai ganin Yahaya Bello zai iya karbar shugabancin APC a wajen Abdullahi Ganduje. Duk da kalaman nasa, bai jin tsoron komai domin haka abin yake.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya ce ayyukan da ya gudanar a jihar yafi shekaru takwas na gwamnatin Nyesom Wike saboda ayyukan alheri da ya kawo.
Tsohuwar hadimar Muhammadu Buhari, Lauretta Onochie ta fadi hadakar Atiku da Obi zai ta ba Tinubu nasarar lashe zaben 2027 cikin sauƙi babu matsala.
Har yanzun ƴaƴan APC a Arewa ta Tsakiya ba su hakura da kujerar shugaban jam'iyya na ƙasa ba, wata kungiya ta fara neman waɗanda za su mara mata baya.
Siyasar Najeriya
Samu kari