Shugaban Sojojin Najeriya
Kwamishinan 'yan sandan Kano, CP Muhammed Usaini Gumel ya bayyana cewa har yanzu suna bin umarnin kotu da ta hana gwamnatin Kano nada sabon sarki.
Rundunar sojojin Najeriya ta samu galaba kan wasu masu garkuwa da mutane dake cin kasuwarsu a Abuja da jihar Oyo. An kama mutane hudu ciki har da mata guda 2.
Rundunar sojin Najeriy ta sanar da cewa yan ta'addan ISWAP da Boko Haram 47 sun mika wuya a jihar Borno. Jami'in hulda da jama'a na rundunar ne ya sanar da haka.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana Halilu Buzu a matssayin wanda take nema ruwa a jallo bisa zargin ayyukan ta'addanci, satar shanu, haƙar ma'adanai ta hanyar haram.
Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da cewa wasu jami'anta guda hudu sun rasa rayukansu yayin da 'yan bindiga su ka kai musu hari a jihar Katsina
Hamza Al-Mustapha ya ce duk wanda ya taba fetur, zai yi wahala ya dade a mulki. Miyagun harkar fetur sun fi karfin masu mulki, ya kuma ce ayi hattara da IMF.
Wasu manya-manyan jami’an sojin kasar nan guda 29 sun yi ritaya bayan kamamala aiki da rundunar sojojin Najeriya. Sun kammala aiki ne ana tsaka da rashin tsaro.
Rundunar sojojin Najeriya ta mika dalibar Chibok da suka ceto ga gwamnatin jihar Borno a jiya Alhamis. Rundunar ta ce za ta cigaba da kokarin ceto sauran.
Hedikwatar tsaro ta karbi sababbin motocin yaki masu sulke guda 20 daga hannun ma'aikatar tsaro. Ana sa ran motocin za su kara taimakawa wajen yaki da ta'addanci.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari