Shugaban Sojojin Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta sanar da cewa ta kammala binciken kan harin bam wanda ya hallaka masu gudanar da Mauludi a kauyen Tudun Biri na jihar Kaduna.
Wasu mahara sun yi kwantan ɓauna, sun halaka babban kwamandan rundunar dojoji a yankin ƙaramar hukumar Kanƙara a jihar Katsina ranar Alhamis da ta wuce.
Mazauna kauyen Allawa da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja sun shiga fargaba bayan sojoji sun tattare kayansu a kauyen sun fice da safiyar yau Alhamis.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya shawarci sojojin Najeriya da su kafa sansanin sojoji a dajin Sambisa da tsaunin Mandara a jihar Borno.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka akalla sojoji shida a jihar Neja tare da yin garkuwa da wani Kyaftin a wani mummunan hari a daren Juma'a 19 ga watan Afrilu.
Babban hafsan sojojin kasa na Najeriya, Taoreed Lagbaja, ya ja kunnen 'yan ta'adda da sauran masu son kawo rashin zaman lafya da tada zaune tsaye a kasar nan.
Akalla mutum 10 aka tabbatar da sun mutu sakamakon wani bam da ya tashi da motar Bas ta haya a kan titin Baga-Kokawa a ƙaramar hukumar Kokawa a Borno.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto wata daga cikin 'yan matan Chibok da ke tsare a hannun Boko Haram. Dalibar ta shafe shekara 10 a tsare.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa gana shirye shiryen gina gidaje domin bawa sojojinta bayan sun yi ritaya. Laftanar Janar Taoreed Lagbaja ne ya shaida hakan
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari