Shugaban Sojojin Najeriya
Bayan shugaban kasa, na gaba da kai a gidan soja, ministan tsaro da mukaddashin shugaban kasa, babu wani mai hurumin bai wa sojoji umarni a dokar Najeriya.
Janar Christopher Musa mai ritaya ya samu mukami da wani kamfanin zuba jari a Amurka bayan sallamar shi da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi a Oktoban 2025.
Tsofaffin Janar da rundunar sojin Najeriya sun gargadi Nyesom Wike kan rigima da ya yi da wani soja A. Yerima a Abuja kan mallakar fili sun ce Wike bai kyauta ba.
An saki muryar tattaunawar waya tsakanin Babban Hafsan Tsaron Najeriya da soja da aka danganta da umarnin Vice Admiral a rikicinsa da Nyesom Wike a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa hafsan sojan kasa, Laftanal Janar Waidi Shaaibu ya gana da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a karon farko bayan nada shi mukamin.
Kungiyar farar hula ta CISLAC da wasu lauyoyi sun soki ministan Abuja, Nyesom Wike kan gardama da wasu jami'an soja a Abuja a kan mallakar wani fili.
Tsohon shugaban sojan kasan Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya ce dole ne ministan Abuja, Nyesom Wike ya ba da hakuri bayan rigima da sojan Najeriya a Abuja.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya yi martani bayan cacar baki da sojoji kan mallakar fili a Abuja. Wike ya ce ba zai lamunci karya doka ba a birnin tarayya Abuja.
An samu rigima mai zafi a birnin Abuja a yau Talata yayin da sojoji suka hana Ministan Abuja, Nyesom Wike, shiga wani fili da ake rikici a Gaduwa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari