Kudin Makaranta
Hukumar asusun NELFund ta sanar da cewa ta dakatar da ba daliban manyan makarantu mallakin jihohi damar neman rancen kudin karatu har na tsawon mako 2.
Hassan Sani Tukur yana cikin wadanda suke taimakwa gwamnan jihar Kano. Legit Hausa ta tattauna da shi bayan Abba Kabir Yusuf ya cika shekara daya a ofis.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Goodwill Akpabio ya bayyana cewa an zabi dalibai sama da 30,000 domin samun lamunin karatun NELFUND da Bola Tinubu ya kawo.
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirin dawo da kai dalibai kasar Singapore domin cigaba da karatu. Gwamnan jihar, Umar A. Namadi ne ya sanar da haka.
Wani kansila a jihar Kano ya dauki nauyin karatun marayu 120 tun daga karama har zuwa babbar sakandire. Ya kuma yi alkawarin tallafa masu ko ba ya kan mulki.
Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da naira biliyan 2,910,682,780 domin biyan kudin jarabawar NECO da NBAIS ga dalibai 119,903 da ba sa iya biyan kudin.
A makon da ya gabata ne matasa da yawa a Arewacin kasar nan su ka samu kudin ba zata bayan fashewar 'mining' din Not Coin, kuma tuni matasa suka rungumi 'mining'.
Hukumar da ke tace fina-finai ta kasa (NFVCB) ta haramta nuna duk wani yanayi da ke nuna tsafin kudi, kisa saboda tsafi da shan sigari a fina-finan Nollywood.
Daliban sun koka kan cewa sama da mutum 3,000 daga cikinsu da ke karatu a jami’ar tarayya ta Dutse (FUD) da ke Jigawa ne gwamnatin ba ta biya kudin karatunsu ba.
Kudin Makaranta
Samu kari