Jihar Rivers
'Yan majalisar dokokin jihar Rivers, sun haramtawa Gwamna Siminalayi Fubara kashe kudaden jihar bayan ya kasa sake gabatar musu da kasafin kudin shekarar 2024.
Jigon PDP, Kwamared Usman Okai, ya bukaci tsohon gwamna Nyesom Wike da ya sasanta tsakaninsa da magajinsa Siminalayi Fubara domin samun zaman lafiya a jihar Ribas.
Jam'iyyar APC reshen jihar Rivers ta bukaci Gwamna Siminalayi Fubara da ya kutunta hukuncin Kotun Koli kan 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi.
An kuma samun shugaban ƙaramar hukumar na rikok kwarya a jihar Ribas ya naɗa mataimaka sama da 300, hakan na zuwa ne bayan hukuncin kotun ƙolin Najeriya.
Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Chijioke Ihunwo ya yi abin a yaba kan nadin mukamai har guda 100 da ya yi kwanaki kadan bayan hawa mulki.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi martani kan wa'adin kwanaki bakwai da 'yan majalisar dokokin jihar suka ba shi. Gwamnan ya ce su ba 'yan majalisa ba ne.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewa Allah ne kadai zai iya magance rikicin siyasar da ke tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da Wike.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ya yi martani kan zarginsa da ake yi kan butulci ga wadanda suka taimake shi inda ya ce tuna halacci ke hana shi daukar matakai.
'Yan majalisar dokokin jihar Rivers, karkashin jagorancin Martins Ameuwhule sun ba Gwamna Siminalayi Fubara wa'adin kwana bakwai kan kasafin kudin 2024.
Jihar Rivers
Samu kari