Rikicin Ma'aurata
Kaduna- Wata matar aure ta garzaya gaban Kotu tana neman a raba aurenta da rabin rayuwarta saboda tsawon shekaru biyu kenan mijin bai nemi ya kwanta da ita ba.
Wata kotun shari'ar Musulunci da ke zamanta a birnin Kanon Dabo, ta tasa ƙeyar wani magidanci zuwa gidan gyaran hali bisa laifin lakaɗawa tsohuwar matarsa duka.
Masu gabatar da shirin nan na 'Mata A Yau' sun ziyarci Malam Aminu Daurawa, shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano domin yin bayani kan kalamansu da suka janyo.
Wani magidanci ɗan Najeriya ya shiga damuwa bayan matarsa ta tattara ƴaƴansu kaf ta tafi da su ba tare saninsa ba. Ya ce sun kwashe shekaru suna zaan aure tare.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta damƙe wata amarya mai suna Tinene bisa zargin ta gutsire kayan aikin Angonta a karamar hukumar Ƙafur, jihar Katsina.
Wani dattijo mai kimanin shekaru 84, ya halaka matarsa yar shekara 75 a jihar Edo. Dattijon ya bayyana cewa ya dauki matakin ne saboda rashin ba shi hakkin.
Wata mata ta nemi wata kotu da ke zamanta a Ilorin babban birnin jihar Kwara da ta raba aurenta da mijinta saboda ya gaza sauke nauyinta da Allah ya ɗora masa.
Wata matar aure ta cika da mamaki matuƙa bayan ta je wurin ɗaurin auren mijinta ta tarar babbar ƙawarta ce amarya. Matar auren ta tayar da hatsaniya a wajen.
Wani magidanci ɗan Najeriya na duba yiwuwar rabuwa da ita saboda ya dai na jin son ta a zuciyarsa. Ya bayyana cewa yanzu kallon ta yake yi kamar ƴar'uwarsa.
Rikicin Ma'aurata
Samu kari