Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fito fili ya caccaki gwamnatin shugaba Donald Trump game da saka bakin da ya yi a Najeriya ya harzuka 'yan majalisar Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen ɗan jarida Jaafar Jaafar da wasu kiristocin Najeriya sun yi martani a kan zargin da su Riley Moore ke yinwa Kwankwaso.
Jam'iyyar APC ta yi magana kan shirin 'yan majalisar Amurka na neman saka wa Rabiu Musa Kwankwaso takunkumi. Ta ce bata yarda ba a tauye masa hakki ba.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta yi martani kan shirin da Amurka ta fara na kakabawa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, takunkumi. Ta fito ta kare shi.
Yar siyasa a jihar Kano, Hajiya Naja’atu Mohammed ta soki Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya butulcewa Rabiu Musa Kwankwaso bayan sun shafe shekaru tare.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin majalisar Amurka ya gabatar da kuduri a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya, tare da neman a sanya takunkumi ga Kwankwaso.
An shiga jimami bayan rasuwar Alhaji Muhammad Nasir Isah Tsauri, shugaban tafiyar Kwankwasiyya a Katsina; Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yaba da jajircewarsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya yi jawabi a kan zargin siyasar uban gida a tsakaninsa da Uba Sani, da sabanin Abba da Kwankwaso.
Rikicin da ya bullo a jam'iyyar APC a Kano ya fara daukar hankali. Hadimin Kwankwaso ya tsokani mutanen Abba Kabir da suka koma APC daga jam'iyyar APC.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari