Jihar Ondo
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashin Shettima, Dakta Abdullahi Ganduje da wasu gwamnonin PDP da APC sun halarci janazar tsohon gwamnan jihar Ondo da ya rasu a 2023.
Bayan karkare bikin zaman makoki, a yau Juma’a ce 23 ga watan Faburairu za a binne tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu a kauyensu da ke Owo a jihar.
Gwamnatin jihar Ondo karkashin jagorancin Gwamna Lucky Aiyedatiwa, ta ayyana hutun kwana biyu domin gudanar da jana'izar tsohon gwamnan jihar, Akeredolu.
Ana zargin wani fitaccen Fasto da aikata laifin fashi da makami yayin da kotu ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya kansa da wasu mutane biyar a jihar Ondo.
Rikicin cikin gida ya shigo APC bayan rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu. ‘Yan Majalisa 6 sun rubuta wasika zuwa Tinubu a kan rigimar da ta ratsa APC a Ondo.
An shiga jimami bayan aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Ondo. Mutum hudu sun rasu yayin da wasu mutum 10 suka samu raunuka daban-daban.
A yayin da yan Najeriya ke cigaba da ji a jikunsu sakamakon tsare-tsaren da gwamnatin Tinubu ta kawo, kotu ta tura wani tela gidan yari kan satar tukunyar miya.
Wasu ƙusoshin jam'iyyar PDP da Zenith Labour Party sun sauya sheƙa zuwa All Progressive Congress a jihar Ondo yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar a 2024.
Jami'an hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon kasa (EFCC) sun kai samame cikin dare a jami'ar fasaha ta tarayya FUTA da ke Akure a jihar Ondo.
Jihar Ondo
Samu kari