Jihar Ondo
Babban alkalin jihar Ondo, Mai shari'a Olusegun Odusola, ya rantsar da sabon mataimakin gwamnan jihar Ondo, Dakta Adelami, a wani taro yau Alhamis a Akure.
Gamayyar limaman Musulunci a jihar Ondo sun zargi Gwamna Lucky Aiyedatiwa kan nuna wariya kamar gwamnatin da ta shude a jihar wurin nuna bambanci.
Tsohon kwamishinan kudi a jihar Ondo, Wale Akinterinwa ya bayyana alkawarin da marigayi tsohon gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu ya masa na son ya gaji kujerarsa.
Tsohon daraktan yakin neman zaben Atiku Abubakar a jihar Ondo, Sanata Kunlere ya tattara kayansa ya fice daga jam'iyyar PDP gabanin zaben gwamna.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta bayyana matsayarta kan sabon mataimakin gwamnan da Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya nada a jihar domin taya shi gudanar da mulki.
Sa'o'i ƙalilan bayan samun sako daga Gwamna Aiyedatiwa, majalisar dokokin jihar Ondo ta ce zata tantance Adelami gobe Alhamis, 25 ga watan Janairu, 2024.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya nada tsohon mataimakin magatakardar majalisar dokokin tarayya, Olayide Owolabi Adelami a matsayin gwamnan jihar Ondo.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya sallami dukkan kwamishinoni da sauran hadimai da masu rike da mukaman siyasa a jihar don inganta harkokin gwamnati.
Wani mutumi ya ce ga garin ku nan bayan ya gama sheke ayarsa da wata mata a otal. Rundunar yan sandan jihar ta cafke mutum biyu da ake zargi da hannunsu a lamarin.
Jihar Ondo
Samu kari