Ohanaeze Ndigbo
Kungiyar kare muradun kabilar Igbo a Najeriya, Ohanaeze Ndigbo ta lashi takobin kauraewa zaben 2023 muddin Shugaba Muhammadu Buhari bai saki Nnamdi Kanu a 2022.
Ohanaeze Ndigbo Worldwide, kungiyar raya al'adu ta Igbo, ta nemi 'Yan asalin yankin Biafra (IPOB) da su daina tursasa dokar zaman gida a yankin kudu maso gabas.
Kungiyar matasan Arewa (AYFC) ta mayar da martani ga kungiyar Ohaneaze kan sharhin da ta yi kan Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi game da mulkin karba-karba.
Kungiyar Ohaneze Ndigbo a jihohin arewa 19 da FCT sun yi Allah wadai da kashe-kashe da rashin tsaro a yankin Kudu maso Gabas, sun nemi a kawo karshen abun.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo, ta yanke shawarar tattaunawa da shugabannin dattawan arewa kan yadda za a magance matsalar rashin tsaro a yankin kudu maso gabas.
Kungiyar koli ta zamantakewar al'ummar Ibo, Ohanaeze ta caccaki tsohon Gwamnan Sakkwato, Aliyu Wamakko kan kalaman da kungiyar ta ce yana iya haddasa rikici.
Ƙungiyar inyamurai ta Ohanaeze Ndigbo, ta ɗau zafi bisa zargin da takewa rundunar sojin ƙasar nan cewa tana tura musulmai yan arewa yankinsu da wata manufa.
Duk mai sha'awa zai iya tsayawa takarar kujerar shugaban kasa, ba a mika takara zuwa wani bangare na kasa ba, sannan babu tsarin a kundin tsarin mulkin jam'iyya
Majalisar Dattawa ta ce Ministan N/Delta na kokarin ci mata mutunci. Shi ma Sanata Peter Nwoboshi ya ce karya Akpabio ya yi masa na cewa ya yi kwangiloli 53.
Ohanaeze Ndigbo
Samu kari