Ogun
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun Majistare a jihar Ogun ta yanke wa mawaki "Portable" hukuncin daurin wata uku a gidan yari bisa laifin cin zarafin dan sanda.
Sarki Taofeek Owolabi na masarautar Obafemi ya gurfana gaban kotu bisa zargin kwacen fili, karɓar ₦75m ba bisa ka'ida ba, sannan ya kuma ƙi amsa gayyatar gwamnati.
Ana zargin babban Sarki da damfara yayin da gwamnatin Ogun ta gurfanar da Oba Taofeek Owolabi a kotu bisa zargin kwace fili da karɓar kuɗi ba bisa ƙa’ida ba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi kira ga Musulman Najeriya su zamo masu tausayi da adalci. Ya bayyana haka ne yayin wani taron kungiyar Ansa-ud-Deen a jihar Ogun.
Cif Olusegun Obasanjo da Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar sun bukaci 'yan Najeriya su rika ayyukan alheri domin samun lada daga Allah yayin shirin gyaran masallaci.
Hatsarin mota ya yi ajalin wasu fitattun mawaƙan ikilisiyya su 4 a jihar Ogun, hukumar kiyaye haɗurra watau FRSC ta bayyana cewa hatsarin ya auku ne sabida gudu.
Jam'iyyar APC reshen jigar Ogun ta yu rashi yayin da mai magana da yawunta, Alhaji Abdulraheem Tunde Oladunjoye ya riga mu gidan gaskiya a ƙasar waje.
Yayin da ake ta kokarin kirkirar sababbin jihohi a Najeriya, Majalisar Wakilai ta amince da karatu na biyu na kudirori hudu da ke neman kan lamarin a Abuja.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote zai gina tashar jirgin ruwa mafi girma a Najeriya a Ogun. Dangote zai gina sabon kamfanin siminti.
Ogun
Samu kari