Ogun
Jam'iyyar APC reshen jigar Ogun ta yu rashi yayin da mai magana da yawunta, Alhaji Abdulraheem Tunde Oladunjoye ya riga mu gidan gaskiya a ƙasar waje.
Yayin da ake ta kokarin kirkirar sababbin jihohi a Najeriya, Majalisar Wakilai ta amince da karatu na biyu na kudirori hudu da ke neman kan lamarin a Abuja.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote zai gina tashar jirgin ruwa mafi girma a Najeriya a Ogun. Dangote zai gina sabon kamfanin siminti.
Attajirin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya zargi tsohon gwamnan Ogun, Ibikunle Amosun, da rusa masa aikin ginin sabon kamfanin da ya shirya ginawa a jihar.
Tsohon ƙaramin minista a ma'aikatar kula da harkokin kasashen waje, Dubem Onyia ya kwanta dama yana da shekaru 73 a duniya, an fara jimamin rashinsa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya saƙe jan hankali musulmin Najeriya a wurin buɗa bakin da aka shirya a jihar Ogun, su roki a dage da yi wa ƙasa addu'a.
Yayin da ake ci gaba da rigimar sarauta a jihar Ogun, kotu ta soke nadin Oba Olugbenga Somade a matsayin Akufon na Idarika, tana cewa nadin ya saba doka.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bukaci 'yan Afrika su rabu da sunayen da suka samo asali daga mulkin mallaka da cinikin bayi da aka yi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an yi asarar rayukan mutane 22 a waus haɗurran motoci da suka afku a jihohin Kogi, Oyo da Ogun, wasu sun samu rauni.
Ogun
Samu kari