Ogun
Ƴan awanni bayan an sanar da rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, mai martaba sarkin ƙasar Ijebu, Oba Sikiru Kayode Adetona, ya rasu a ranar Lahadi.
Karancin albashi da ake biyan hadimin sanata a jihar Ogun da ke Kudancin Najeriya, Tunbosun Awe ya ajiye aikinsa a matsayin mai ba da shawara kan harkokin siyasa.
An samu asarar rayukan wasu shanu a jihar Ogun bayan an tafka ruwan sama kamar da bakin kwarya. Tsawa da walkiya sun yi sanadiyyar mutuwar shanun.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan hukumomi a jami'ar Olabisi Onabanjo (OOU) a jihar Ogun ta kakabawa dalibai mata doka kan sanya rigar mama a lokutan jarabawa.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin yan wasan Kano da ta tsira a hatsarin motar da ya kashe mutum 22 ta bayyana abin da take zaton ya jawo matsalar.
Ya wasa akalla 21 na jihar Kano da suka halarci bikin wasanni aɓjihar Ogun sun gamu da ajalinsu yayin da za su koma gida a gadar Daka Tsalle ranar Asabar.
Wata yar jarida, Mrs. Bukola Agbakaizu ta faɗi ta mutu a gidan talabijin na jihar Ogun tana dab da jarɓar aikin yamma, an ce tana fama da hawan jini.
Gwamnan jihar Ogun ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da kamfanin sarrafa auduga mafi girma a jihar Ogun. Mutane 250,000 za su samu aiki.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa kotun Majistare a jihar Ogun ta yanke wa mawaki "Portable" hukuncin daurin wata uku a gidan yari bisa laifin cin zarafin dan sanda.
Ogun
Samu kari