Ogun
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu 'yan China mazauna Najeriya sun tafka asara yayin da gobara ta kama kamfaninsu da ke jihar Ogun. An ce ya zuwa yanzu ana.
Wani matashi ya tuhumci Sarkin Shagamu da fasa masa ido kan zargin cewa ya yi rawa da matarsa a wani bikin bazday a gidan Otal da suka halarta ya tafi girki.
Wasu da ake zaton yan baranda ne sun cinnawa ofishin hukumar INEC a jihar Ogun wuta bayan sun jika biredi a man fetur suka dungi jefawa lungu da sakon cibiyar.
Wani magidanci ya gamu da fushin alkali bisa laifin daba wa surukinsa kwalba yayin da aka gayyace shi a warware wata matsalar aure da ke faruwa a dangin nasu.
Da yiwuwan jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP za ta shiga zaben gwamnan jihar Ogun ba tare da dan takara ba saboda rikicin da ya barke cikinta.
Rikicin jam'iyyar PDP na ƙara tsananta kullum kwana, a yau Talata jam'iyyar ta kori Jimi Lawan da wasu mutane uku a jihar Ogun sakamkon aikata wasu laifuka.
Kungiyar magoya bayan tsohon gwamnan jihar Legas kuma ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, SWAGA, tace mata zasu dama a gwamnatin Bola Ahemd Tinubu.
A Ogun, babu zaman lafiya a PDP duk da kotu ta bukaci a shirya sabon zaben gwani. Rikici ya Bijiro, An Dakatar da Wanda Ya Nemi Takarar Gwamna a Tsakar Kamfe
Dakarun yan sanda sun damke wani magidanci ɗan shekara 51 a jihar Ogun bisa zargin dukan matarsa har Allah ya mata rasuwa kan karamin saɓani da ya shiga tsakani
Ogun
Samu kari