Ogun
Wani matashi ya ba da mamaki yayin da ya yi kokarin sace janaretan kotu a jihar Ogun. Rahoton da muka samo ya bayyana yadda lamarin ya faru da kuma abinda.
Rabaran Jude Arogudale, limamin katolika ya shawarci yan Najeriya su kauracewa zaben duk wani dan takara mai tabon laifi . Ya bayyana hakan ne yayin huduba.
Kotun koli ta raba gardama kan hayaniyar da ake kan kujerar takarar gwamna na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Ogun inda ta yi watsi da karar Jimi Lawal
Dan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace ba wanda zai ba mukami ko kwangila a bati dole sai ya kawo sakamakon rumfarsa.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya isa babban birnin jihar Ogun bayan karfe 1 ta gota, zai gana da masu ruwa da tsaki a jihar.
Gwamnatin Dapo Abiodun ta fadi dalilin kin ba PDP filin yin taro bayan Jam’iyyar ta reshen Ogun ta rubuta takarda, tana neman izinin amfani da filin MKO Abiola.
Bidiyon Cif Olusegun Obasanjo sanye cikin kayan makarantar sakandare yana tattaki da tsofaffin daliban Baptist Boys High School dake Ogun ya birgee Jama’a.
Peoples Redemption Party (PRP) ta sanar da Cyrus Johnson a matsayin wanda zai maye gurbin tsohon dan takarar gwamnan Ogun, wanda Allah ya yi wa rasuwa a baya.
Instablog9ja ne suka rawaito yadda wata mata ta kashe kishiyarta ta hanya cinna mata wuta, wanda yasa ta kone kurumus. matar ta gudu kuma yan sanda namanta
Ogun
Samu kari