Ogun
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayar da umarnin rufe makarantar da wani ɗalibin SS2 ya rasu sakamakon azabtarwar malami, ya sa a yi bincike.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Ibikunle Amosun, ya bayyana yadda ya kwashe shekara uku da rabi a cikin mahaifiyarsa. Amosun ya ce haihuwarsa abin al'ajabi ce.
Mahaifiyar Mai martaba sarkin Owu, Oba (Farfesa) Saka Adelola Matemilola ta rasu. Alhaja Alirat Ayinke Matemilola, ta rasu tana da shekaru 81 a duniya.
An ruwaito yadda wani malamin makaranta ya hallaka dalibisa bayan da ya tsula masa bulali sama da 160 a lokaci guda, lamarin da ya kai ga mutuwar dalibin nan take.
Ana shirin gudanar da zaben kananan hukumomi mai tsadar gaske yayin da hukumar zaben jihar ta Ogun ta ware biliyoyin Naira da za a kashe a kan kudin mota da rajista.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Olusegun Osoba ya bayyana cewa akwai rashin yarda da aminci tsakanin shugabanni da mataimakansu a fadin duniya, ciki har da Najeriya.
Yayin da tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ke cika shekaru 90 a duniya, Cif Olusegun Obasanjo ya yaba masa inda ya ce shi kadai ne ake yabo tun yana raye.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Ogun, Taiwo Adeola ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri da gwamnatin Bola Tinubu kan wahalar da ake sha a kasar nan.
Dubun wani dan bindiga da ya kashe yan mata a jihar Ogun ta cika. An kama dan bindigar ne bayan ya kashe yan mata ya wulakanta gawarsu a wani yanki na Ogun.
Ogun
Samu kari