Ogun
Tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas, Wale Adedayo ya sauya sheƙa daga APC zuwa jam'iyyar PDP, ya sake tsayawa takarar kujerar da aka tsige shi.
Cibiyar Aviation Safety Round Table Initiative ta bukaci hukumar DSS ta kama tsohon gwamnan Ogun, Ibikunle Amosun kan kama jiragen Najeriya a ketare.
An samu hadarin babbar mota tirela a jihar Ogun inda tsohuwa da jikarta suka rasu bayan tirela ta markade su har lahira. Wadanda suka ji rauni suna kwance a asibiti.
Shugaban hukumar zabe INEC reshen jihar Ogun, Barista Niyi Ijalaye ya yanke jiki ya faɗi kuma Allah ya masa rasuwa bayan fitowa daga taro a Abuja.
Gwamnoni hudu na wasu jihohin Kudu maso Yamma sun ayyana ranakun hutu domin murnar ranar Isese a ranar 20 ga Agusta. Isese na nufin bikin al'adun Yarabawa.
Tsohon shugaban kasan Najeriya Olusegun Obasanjo ya yi magana kan batun cewa mahaifinsa jinin kabilar Igbo. Tsohon shugaban kasan ya yi cikakken bayani.
Kamfanin kasar China mai suna Zhongshan ya bayyana cewa a shirye ya ke da ya tattauna da gwamnatin Najeriya wajen cimma matsaya. Gwamnati ta fara daukar matakai.
Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan shirin kamfanin Zhongshan Fucheng na kwace jiragen shugaban kasa guda uku da kotu ta ba shi izini kan sabani da jihar Ogun.
Wata kotu a kasar Faransa ta ba da umarnin kwace jiragen saman shugaban kasar Najeriya uku bayan shigar da korafi da kamfanin Zhongshan na China ya yi.
Ogun
Samu kari