Ogun
Tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo ya shiga taron sirri da ƴan majalisar wakilan tarayya shida a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yau Juma'a.
Babbar Kotun jihar Ogun ta umarci masu gudanar da zanga-zangar da su yi a wurare guda hudu kacal a jihar bayan shigar da korafi gabanta da gwamnati ta yi.
Yayin da ake shirin fara zanga-zanga a gobe Alhamis, Kungiyar Take it Back Movement (TIB) a jihar Ogun ta bukaci Gwamna Dapo Abiodun ya samar musu da bas bas.
Fitaccen basarake, Deji na Akure a jihar Ondo, Oba Aladetoyinbo Ogunlade ya roki 'yan Najeriya kan shirinsu na fita zanga-zanga game da halin kunci.
Gamayyar malaman addinin Musulunci a jihar Ogun sun yi Allah wadai da shirin gudanar da zanga-zanga a fadin Najeriya inda suka shawarci matasa kan haka.
Tsohon shugaban kasar Najeriya ya nuna takaici kan yadda mahaifiyarsa ba ta ci ribar daukar nauyinsa da ta yi duk da nasarar da ya samu a rayuwa.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Olusegun Osobo ya bayyana yadda ya yi mu'amala da tsohon shugaban soji a Najeriya, Janar Ibrahim Badamasi Babangida a 1985.
Shugaban hukumar NYSC ya yi nuni da cewa matasa masu yiwa kasa hidima za su amfana da sabon mafi karancin albashi. Ya nuna cewa za a yi musu karin alawus.
Kimanin matafiya 20 ne rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da matafiya a kan hanyar Sagamu-Ijebu-Ode a ranar Lahadi da misalin karfe 9 na dare.
Ogun
Samu kari