Ogun
Babbar kotun jihar ta jero wurare huɗu kacal da ta amince masu zanga-zanga su taru a ranar 1 ga watan Oktoba, 2024, ya ba kwamishinan ƴan sanda umarni.
Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya bayyana amfanin cire tallafin mai da Bola Tinubu ya yi a Najeriya inda ya ce hakan ya samar da rarar biliyoyi.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani matashi dan asalin jihar Bauchi ya gamu da ajalinsa bayan zaki ya hallaka shi a jihar Ogun bayan ya kufce daga dakinsa.
Gwamnonin jihohin APC da ke jihar Edo sun fara murna da addu'o'i tun kafin sanar da sakamakon zaben jihar Edo a hukumance yayin da ake cigaba da tattarawa.
An yi mummunan hadarin mota a jihar Ogun inda mutane 18 suka kone kurmus bayan motar ta kama da wuta. Matukin motar na kwance a asibiti saboda raunuka.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ogun ta tabbatar da ɓatan wasu mutum w bayan jirgin ruwan da suke ciki ya kife, ta ce ana ci gaba da koƙarin lalubo gawarsu.
A wannan labarin, za ku ji yadda gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin daukar matakan saukaka tsadar abinci da ake fama da shi.
Yayin da ake kuka bayan karin kudin mai a fadin Najeriya, gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya kawo hanyar saukakawa al'ummarsa bayan karin kudin mai a kasar.
Tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas, Wale Adedayo ya sauya sheƙa daga APC zuwa jam'iyyar PDP, ya sake tsayawa takarar kujerar da aka tsige shi.
Ogun
Samu kari