Sarkin Kano
Jama'a sun shiga ɗimuwa bayan jin karar harbe-harbe masu tayar da hankali daga fadar Nasarawa inda Sarkin na 15, Aminu Ado Bayero ke zaune a jihar Kano.
Kakakin kotunan Kano, Baba Jibo Ibrahim ya ce babbar kotun Kano ta bayar da umarni kala uku kan sarakuna 5, ta ce za a dawo domin baje kolin hujjoji.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya fito daga fadar sarki da ke Nasarrawa yau Litinin, 27 ga watan Mayu, 2024, bidiyo ya bazu a soshiyal midiya.
Kotu ta dakatar da Aminu Ado Bayero daga gabatar da kansa a matsayin sarkin Kano, ta kuma umarci ‘yan sanda da su kore shi daga gidan sarautar Nassarawa.
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya faɗawa shugabannin tsaro cewa a soshiyal midiya kaɗai ake yaɗa umarnin kotun da ta ce kar a naɗa shi sarki.
Gwamnatin jihar Kano ta ce a rusa masarautu bai jawo tashin hankali a jihar ba, yan siyasa ne suka dauko sojojin haya domin tayar da hankali amma za a magance su.
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan labarin dake bayyana bullar tashin hankali a jihar saboda rushe masarautu da nada sabon sarki Malam Muhammad Sanusi II.
Aminu Babba Ɗanagundi ya bayyana cewa mataimakin gwamnan Kano ya yi kuskuren zargin NSA Nuhu Ribadu da hannu a dawo da Sarki Aminu Ado Bsyero cikin Kano.
Gwamnatin jihar Kano ta hannun mataimakin gwamnan jihar ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya fitar da Aminu Ado Bayero daga cikin Kano.
Sarkin Kano
Samu kari