Sarkin Kano
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gargadi matasa kan bari ana amfani da su domin lalata rayuwarsu ta gobe bayan barnar da aka yi a jihar yayin zanga-zanga.
Mai martaba Sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II, ya koka kan barnar da aka samu yayin zanga-zanga a jihar. Ya ce an lalata inda kakansa ya yi aiki.
Yayin da aka tafka barna a Kano yayin zanga-zanga, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya koka kan rawar da jami'an tsaro suka taka kafin faruwar hakan a jihar.
Kungiyar Kano Progressive Movement ta yabawa Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero kan kokarinsa lokacin zanga-zanga wurin samar da zaman lafiya a jihar.
An wallafa wani faifan bidiyo a shafin X da ke nuna yadda ɗan uwan sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya kai ziyarar caffan ban girma fadar Sarkin Kano, Sanusi II.
Gweamnatin Kano ta dauki matakai shida na ganin ta magance matsalolin masu zanga-zanga yayin da kuma ta yi magana kan daga turar Rasha da aka yi a jihar.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi Allah wadai da mummunan halin sace-sace da aka yi a lokacin zanga-zanga, inda ya nemi a mika rahoton kayan ga yan sanda.
A maimakon a shirya zanga-zangar lumana a ranar 1 ga watan Agusta 2024, sai aka ji bata-gari su na barna a wasu wurare. Mun tattaro irin barnar da aka yi a Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya aika sakon taya murnar zagayowar ranar haihuwar mai martana Sarki Muhammadu Sanusi II. An ce sarkin ya cika shekara 63.
Sarkin Kano
Samu kari