
N-Power







A kokarin da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ke ci gaba da yi domin rage yawan marasa aikin yi a kasar, ta sake bude shafin daukar ma'aikatan N-Power.

A karshen makon jiya ne gwamnatin tarayya ta sanar da cewa za ta sallami matasa 500,000 da ta fara dauka a karkashin tsarin N-Power a tsakanin shekarar 2016 da

A cikin labarin da ake yadawa, an nuna cewa shugaba Buhari zai sanar da daukan matasan aiki a matsayin tukuicin kammala aikin wucin gadi na shekara biyu da su

Babban hadimin shugaban kasa a kan sha’anin samar ma matasa aikin yi, Afolabi Imoukhuede ya bayyana cewa mahukunta shirin tallafin gwamnatin tarayya na N-Power za su hada

Wata baiwar Allah ta haifa tagwaye a lokacin da take kan bin layin karbar tallafin N-Power a kofar fadar hakimin Aujara, Malam Aminu Danmalam. Matar mai suna Khadija Abubakar na da shekaru 35 kuma tana sana’ar kuli-kuli ne. Ta je

Matasa yan Najeriya dake cikin gajiyar tsarin bayar da tallafi na N-Power sun yi barazanar shiga yajin aiki na dindindin tare da gudanar da gangamin zanga zangar nuna bacin ransu bisa yadda gwamnati ta gaza biyansu albashin watan
N-Power
Samu kari