![Matasan N-power za su sha jar miya, watakila Tinubu zai biya su basukan watanni 8](https://cdn.legit.ng/images/560x315/77d99cc382610ce9.jpeg?v=1)
N-Power
![Matasan N-power za su sha jar miya, watakila Tinubu zai biya su basukan watanni 8](https://cdn.legit.ng/images/560x315/77d99cc382610ce9.jpeg?v=1)
![Bayan dakatar da N-Power, Tinubu ya dauki matakin karshe kan shirin NSIPA, ya fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/560x315/120940197a6e66c5.jpeg?v=1)
![Awanni kadan bayan dakatar da ita, Ministar Tinubu ta sha kunya a fadar Aso Rock, an fadi dalili](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e79d89c83298c37f.jpeg?v=1)
![An yi ta cece-kuce bayan Ministar Tinubu ta umarci tura mata N585m ta bayan fage, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c5e5e8d3bc53f37f.jpeg?v=1)
![Binciken N37bn: Ministar Buhari ta bayyana babban dalilin kin amsa gayyatar EFCC, ta tura bukata 1](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9f236fadf8326e0b.jpeg?v=1)
![Hukumar EFCC ta cafke Halima Shehu shugabar hukumar NSIPA bayan Shugaba Tinubu ya dakatar da ita](https://cdn.legit.ng/images/360x203/76e33cd9e2f6c088.jpeg?v=1)
![Murna yayin da Shugaba Tinubu ya bayar da sabon umarni kan masu cin gajiyar N-Power](https://cdn.legit.ng/images/190x107/004822c4e832ab15.jpeg?v=1)
Ministan jin kai da yaki da talauci ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya bayar da umarnin a biya masu cin gajiyar N-Power kudadensu kafin Kirsimeti.
![Gwamnati za ta saki sunayen 'yan Najeriya da za ta ba tallafin N50k a 2024](https://cdn.legit.ng/images/190x107/361534d12a274ae5.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta sanar da lokacin da za ta saki sunayen wadanda za su ci moriyar shirin shugaban kasa na tallafin naira dubu hamsin a watan Janairu 2024.
![Sun yi kadan, Ministar Tinubu ta koka kan karancin kudin ma'aikatarta don yakar talauci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/361534d12a274ae5.jpeg?v=1)
Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta yi korafin cewa kudaden da aka ba ta a ma'aikatarta ba za su ishe su yaki da talauci ba a Najeriya.
![Gwamnatin Tinubu ta ware wadanda za ta ci gaba da tafiya da su a shirin N-Power, da kuma dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad6707f9f0b66a81.jpeg?v=1)
Gwamnatin Tinubu ta bayyana wani fanni na N-POwer da ba a dakatar ba ya zuwa yanzu, kuma za a ci gaba da yin sa har zuwa wani lokacin da ba a bayyana ba.
![Ministar Tinubu ta bayyana malamin addinin da ya mata addu'a ta samu mukami, ta yi godiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3ba7fbd58522d732.jpeg?v=1)
Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta bayyana cewa Fasto David Oyedepo ne ya mata addu'a ta samu mukamin Minista daga Shugaba Bola Tinubu.
![Gwamnatin Tarayya ta bayyana lokacin da za ta biya bashin wata 9 na N-Power](https://cdn.legit.ng/images/190x107/72f7cf424ee2cca5.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta yi magana kan basussukan watanni tara da masu amfani da shirin N-Power suke bi. Gwamnatin ta ce za a biya kudaden da zarar an gama gyara.
![Murna yayin da a karshe FG ta bayyana ranar biyan basukan masu cin gajiyar N-Power, ta fadi dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c031638cb1c7787.jpeg?v=1)
Ministar jin kai da walwalar jama'a, Dakta Betta Edu ta yi alkawarin biyan basukan N-Power a watan Janairun 2024 inda ta ce su na kan gyara ne a shirin.
![Ministar Tinubu ta sake samun shirgegen mukami a kungiyar ECOWAS, Bola ya saka albarka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c791f600ec202ac.jpeg?v=1)
Ministar jin kai da walwalar jama'a, Dakta Betta Edu ta samu mukamin shugaban kwamitin ministoci a kungiyar ECOWAS bayan amincewar Bola Ahmed Tinubu.
![An sallami wasu 'yan N-Power, ba su daga cikin wadanda za a biya bashin albashin watanni 9](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0bb8104a0c45998a.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta bayyana dakatar da wasu da dama daga cikin 'yan N-Power da ke tsammanin samun wani abu a nan ba da jimawa ba a matsayin biyan bashi.
N-Power
Samu kari