Matasan Najeriya
Babban daraktan hukumar NPC, Baffa Dan Agundi ya bayyana shirin ma'aikatarsa wurin samar da ayyukan yi har miliyan daya a Najeriya da samar da kudin shiga N3bn.
Ministan kudi, Wale Edun ya yi magana kan batun dawo da tallafin mai inda ya ce kwata-kwata babu tsarin a kasafin kudin wannan shekara ta 2024 da ake ciki.
Rundunar ‘yan sanda ta sanar da kama wasu ‘yan kasashen waje da ke daukar nauyin masu zanga-zanga suna daga tutar kasar Rasha a Kano. Bayanai sun fito.
Sanata mai wakiltar Yobe ta Kudu ya yi magana bayan kai masa hari gida a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya. Ya zargi makiya da yan adawa.
Kimanin 'yan siyasa 4 na Arewa ne jami'an tsaro suka fara tuhuma kan zargin daukar nauyin daga tutocin kasar Rasha a lokacin zanga-zangar yunwa da ake yi.
Jam'iyyar APC a jihar Rivers ta shiga damuwa bayan yan daba da suka kona mata sakatariya sun mata barazanar cewa za su dawo. Ta nemi agaji wajen yan sanda.
Jesutega Onokpasa ya ce da tuni tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da takwaransa na Kaduna, Nasir el-Rufai sun kwantar da tarzomar da ta barke a yankin Arewa.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa akasi aka samu har wani soja ya kashe yaro dan shekara 16 a garin Zariya. Rundunar ta ce ta cafke sojan a halin yanzu.
Matasa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa sun kewaye gidan ministan Abuja, Nyesom Wike a birnin Fatakwal da ke jihar Rivers suna ihu da taken Najeriya.
Matasan Najeriya
Samu kari