Matasan Najeriya
Kungiyar Yarabawa ta Afenifere ta yi martani mai zafi ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan maganganun da ya yi ranar Lahadi kan matasa masu zanga zanga.
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta yi magana kan zargin kashe matasa masu zanga zangar tsadar rayuwa a unguwar Nasarawa, Rijiyar Lemo da Kurna a makon da ya wuce.
Gwamnatin Kano za ta kafa kwamitin shari’a domin yin cikakken bincike kan yadda hukumomin tsaro suka gudanar da ayyukansu a lokacin zanga-zanga a jihar.
Bayan shafe kwananki hudu ana zanga zangar lumana a jihar Filato, wasu matasa sun jefa jihar a matsala bayan sun yiwa yan kasuwa barazana kan kayansu a Jos.
Jami’an hukumar tsaro na farin kaya (DSS) sun kama Michael Lenin, daya daga cikin jagororin zanga-zangar 'kawo karshen mummunan mulki' da ake yi a birnin Abuja.
Bayan fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a jihar Kano, an zargi yan sanda da kashe masu zanga zanga a Kurna da Nasarawa kamar yadda Jafar Jafar ya wallafa.
Wanda ya lashe kyautar Nobel, Farfesa Wole Soyinka, ya ce Shugaba Bola Tinubu bai yi magana kan ta’asar da ‘yan sanda ke yiwa masu zanga-zangar yunwa a kasar nan ba.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri ya roki al'ummar jihar da su zauna lafiya tare da ba su tabbacin Bola Tinubu zai kawo karshen matsalolin kasar.
Masarautar Daura a jihar Katsina ta yi martani kan zargin kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ko kuma na Sarkin Daura a jihar Katsina.
Matasan Najeriya
Samu kari