Jami'o'in Najeriya
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da kafa sababbin jami'o'i na kudi guda 11, hukumar NUC ta ba su lasisi a Abuja.
Peter Obi ya bayyana cewa, akwai rashin tunani wajen bayyana yadda ake tura dalibai rubuta jarrabawar JAMB da sassafe duk da yanayi da ake ciki na tsaro.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar malamin jami'ar nan da UniUyo ta sallama daga aiki ba bisa ƙa'ida ba na shekaru, Dr. Inih Ebong ya riga mu gidan gaskiya.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shugaban jami'ar FUOYE, bisa zargin lalata da wata ma'aikaciya. An maye gurbinsa da Farfesa Shittu a matsayin mukaddashi na wata 6.
Gwamnatin Tarayya ta umarci manyan makarantun da suka samu izinik ɗaukar ma'aikata su bi tsarin gaskiya da adalci ta hanyar da tallata guraben aiki a jaridu.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan daliban jami'ar jihar Kebbi da suka kai musu hari cikin dare suna kwanciyar zafi. An harbe wani mutum da ya fito a lokacin harin.
Gobara ta babbake sabon ɗakin kwanan dalibai mata a Jami’ar Sokoto. An tabbatar da babu asarar rai, amma hr yanzu ba a kai ga tantace girman barnar da ta yi ba.
MURIC ta zargi jami’ar Adeleke da tauye ‘yancin dalibai Musulmi, tana mai cewa an hana dalibai yin sallah da sanya hijabi tare da tilasta musu halartar coci.
‘Yan bindiga sun sace dalibai 2 a jami’ar FUDMA, da ke jihar Katsina yayin da aka ceto wani wanda aka yi garkuwa da shi a Adamawa, an kuma kama malami a Jigawa.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari