Jami'o'in Najeriya
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf, ta umurci shugabannin makarantun gaba da sakandare a jihar da su rage kudaden makaranta da kaso 50.
Wani dalibi a jami'ar Fasaha ta Akure (FUTA) da ke jihar Ondo da aka bayyana sunansa da Ayomide Akeredolu ya fadi ƙasa matacce a yayin da yake shirin zana.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce ko kaɗan maharan da suka shiga ɗakunan kwanan ɗalibai mata a jami'ar jihar Ribas ba daga waje suka shiga ba .
Rivers - Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki gidan kwanan ɗalibai mata na jami'ar jihar Ribas ranar Alhamis (jiya), sun jikkata wasu daga cikin ɗaliban.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya amince da sakin kudi naira miliyan 700 domin biya wa dalibai 7,000 yan asalin jihar da ke karatu a BUK kudin makaranta.
An shiga jimami kan rasuwar Farfesa Oladele Orimoogunje na jami'ar jihar Legas (UNILAG). Shugabannin jami'ar su ne suka sanar da rasuwar Farfesan a hukumance.
Kotun majistare da ke zamanta a birnin Awka ta jihar Anambra ta daure lakcra, Peter Ekemezie kan zargin bata sunan Farfesa Asigbo na jami'ar UNIZIK da ke jihar.
A jerin da muka tattaro muku jami'o'i ne guda 10 da za ku iya karatu kyauta a kasar Amurka. Mun tattaro muku abin da ya kamata ku sani game da wadannan jamai.
Wasu dalibai 'yan Najeriya su uku a jami'ar Swansea da ke Burtaniya sun fuskanci barazanar kora kan biyan kudin makaranta sa'o'i kadan bayan an kulle biya.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari