Malaman Izala da darika
Malamin addinin Musulunci a Najeriya ya yi bayani kan hukuncin kai gawa daga wani gari zuwa kasa mai tsarki kamar Madina a birne ta bayan jana'izar Aminu Dantata.
Malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Farfesa Rashid Abdulganiy ya fadi hukuncin yin sallar Juma'a da azahar a ranar Idi. Malamin ya ce za a yi sallar azahar.
Rahotanni daga kauyen Ƴar-Doka da ke yankin ƙaramar hukumar Kubau a jihar Kaduna sun nuna cewa almajirai akalla 11 sun mutu wani ramin haƙar ƙasa.
Mai martaba sarki Muhhammadu Sanusi II ya halarci taron nadin Khalifan Tijjaniyya a kasar Burkina Faso. Sarkin ya gana da gwamnan jihar Abia, Alex Otti.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi ta'aziyyar shugaban majalisar Musulunci a Najeriya, Sheikh Abdur Rasheed Hadiyyatullah Iwo da ya rasu a Kudancin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya kadu da rasuwar Sheikh Mainasara Habibi, yana mai yaba wa da gudummuwarsa a addini, ya kuma roƙi Allah ya gafarta masa kura-kuransa.
Rahotanni sun bayyana cewa Allah ya yi wa mahaifiyar fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Musa Asadus Sunnah rasuwa. Za a yi jana'iza a Kinkinau, Kaduna.
A farkon shekarar 2025, an rasa manyan malaman addinin Musulunci. Rasuwarsu ta bar babban gibi saboda rawar da suke takawa wajen ayyukan da'awah.
Kungiyar Izala ta yi sababbin nade nade. Sheikh Sani Yahaya Jingir ya nada Malam Dalhatu Abubakar Hakimi a gurbin marigayi Sheikh Saidu Hassan Jingir.
Malaman Izala da darika
Samu kari