Malaman Izala da darika
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi zama da malamin Musulunci Sheikh Abubakar Lawan Triumph a kan wa'azin da ya yi ya jawo rudani kan Annabi SAW.
Yayin da ƙarancin ruwan sama ya fara yawa a Kano, Majalisar Malamai ta roki ɗaukacin al'umma su fito sallar rokon ruwa son neman taimakon Allsh SWT.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya ya yi bayani kan hukuncin kai gawa daga wani gari zuwa kasa mai tsarki kamar Madina a birne ta bayan jana'izar Aminu Dantata.
Malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Farfesa Rashid Abdulganiy ya fadi hukuncin yin sallar Juma'a da azahar a ranar Idi. Malamin ya ce za a yi sallar azahar.
Rahotanni daga kauyen Ƴar-Doka da ke yankin ƙaramar hukumar Kubau a jihar Kaduna sun nuna cewa almajirai akalla 11 sun mutu wani ramin haƙar ƙasa.
Mai martaba sarki Muhhammadu Sanusi II ya halarci taron nadin Khalifan Tijjaniyya a kasar Burkina Faso. Sarkin ya gana da gwamnan jihar Abia, Alex Otti.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi ta'aziyyar shugaban majalisar Musulunci a Najeriya, Sheikh Abdur Rasheed Hadiyyatullah Iwo da ya rasu a Kudancin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya kadu da rasuwar Sheikh Mainasara Habibi, yana mai yaba wa da gudummuwarsa a addini, ya kuma roƙi Allah ya gafarta masa kura-kuransa.
Rahotanni sun bayyana cewa Allah ya yi wa mahaifiyar fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Musa Asadus Sunnah rasuwa. Za a yi jana'iza a Kinkinau, Kaduna.
Malaman Izala da darika
Samu kari