Malaman Izala da darika
Malaman addinin musulunci a kasar nan sun bayyana kaduwa da samun labarin rasuwar daya daga cikinsu, Sheikh AbdulAzeez Dutsen Tanshi, wanda ya rasu a Bauchi.
Marigayi, Dr. Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ya tunatar da jama'a muhimmanci tuna cewa kowa mai rai zai koma ga mahaliccinsa, domin a babu wanda zai dawwama.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi ta'aziyyar rasuwar Dr Idris Dutsen Tanshi. Bala Lau ya roki Allah ya gafarata wa Dr Idris Dutsen Tanshi.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya niƙa ta'aziyya ga iyalai da ƴan'uwa bisa rasuwar Sheikh Idris Abdul'Azeez.
Dr Jamilu Yusuf Zarewa ya yi bayani kan hukunce hukunce azumin sittu Shawwal. Malamin ya ce sittu Shawwal Sunnah ne kuma ana son fara rama Ramadan kafin shi.
Shugaban Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi kira ga 'yan sanda da jami'an tsaro su gaggauta bincike bayan an yi kisan gilla wa dan agaji a gidan shi a Abuja.
Baban Chinedu ya bayyana cewa ya fara fuskantar barazana tun daya fara wa'azin kare addinin Musulunci. Baban Chinedu ya ce a yanzu haka ba ya iya kwana a gida.
Shugaban malaman kungiyar Izala mai hedkwata a Jos, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi raddi wa Dan Bello kan zargin Sheikh Abdullahi Bala Lau.
Yayin da ake shirye-shirye da murnar ƙaramar sallah, a kan samu waɗanda kw aikata kuskure da ɗashin sani ko mantuwa, mun tattaro maku kura-kurai 5.
Malaman Izala da darika
Samu kari