Hukumar Sojin ruwa
Rundunar sojin Najeriya ta yi magana kan jita-jitar juyin mulki inda ta tabbatar da cewa za ta ci gaba da kokari wurin kare martabar dimukradiyya a kasar.
Hukumar kula da hanyoyin ruwa ta jihar Legas LASWA ta tabbatar da mutuwar fasinjoji 4 tare da ceto wasu 11 a hatsarin jirgin ruwan da ya afku ranar Litinin.
Jami’an tsaron Najeriya sun yanke shawarar yin amfani da lambar tantancewa ta kasa (NIN) da kuma lambar BVN wajen zakulo masu aikata laifuka da kuma kama su.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya ce ma'aikatar tsaro zata gudanar da bincike kan rahoton cin hancin da aka wallafa kan hafsan sojojin ruwa.
Tsofaffin sojoji sun taimakawa gwamnatin Bola Tinubu da shawarwarin magance matsalar tsaro, ana sai a samu zaman lafiya a 2024 idan aka dauki maganarsu.
Hukumar Ba da Agajin Gaggawa (NSEMA) reshe jihar Neja ta bayyana cewa na samu rahoton hatsarin jirgin ruwa a jihar wanda ya rutsa da mutane akalla 100.
Wani dan Najeriya ya kera keken ruwa, ana iya amfani da fasaharsa mai ban sha'awa a kan babban teku. Ya gwada shi akan kogi don nuna yana aiki a zahiri.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar, ya bukaci biyayya wajen liyafar da aka yi wa Janar 113 da aka yi wa ritaya. Bisa al'ada, a kan yi wa wasu sojoji ritaya.
Malaman Musulunci daga Arewacin Nejeria sun yi ganawar sirri da Babban Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, kan harin da jirgin soja ya kai a Kaduna.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari