Hukumar Sojin ruwa
Karamin ministan tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya tsoma baki kan batun hana sojojin Najeriya 'visa' zuwa kasar Canada inda ya ce za su dauki matakin da ya dace.
Bayan caccakar Canada da Nuhu Ribadu ya yi, ofishin jakadancinta a Najeriya ya mayar da martani kan rahotannin hana hafsan tsaron Najeriya shiga kasar.
Darektan harkokin yada labarai na hedikwatar tsaro, Manjo Janar Edward Buba ya ce ba bam ya kashe mutane ba. Janar Buba ya ce an yi nasara ba a yi barna sosai ba.
Gwamnatin tarayya ta waiwayi mutanen jihar Jigawa. An kaddamar da karasa aikin tsohon gwamna, Saminu Turaki. Mutane sama da akalla kusan miliyan 1.5 za su amfana.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci sojojin Najeriya su yi haɗin guiwa da mazuana yankuna a Kebbi domin kafa wani tsari da dabarar daƙile ayyukan Lakurawa.
Yayin da mutane 58 suka kubuta daga hannun yan bindiga, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya tabbatar da cewa ko sisin kwabo ba a biya ba wurin sakinsu.
Bayan naɗin da shugabn ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya masa, sabon hafsan sojojin ƙasa na rikon kwarya, Manjo Janar Olufemi Oluyede ya shiga ofis a DHQ.
Rundunar tsaro ta tabbatar da tsare SL Akila A. kan zargin hallaka wani soja a bakin aiki a jihar Zamfara makwanni kadan bayan kacaniyar Seamnan Abbas Haruna.
Rundunar sojan sama ta Najeriya (NAF) ta fitar da ka’ida ga wadanda suka kammala karatu a manyan makarantu kuma suke da sha'awar shiga aikin sojan a bangaren DSSC.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari